Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tun bayan bude wutar da sojoji sukayi a Lekki Toll gate, suka shiga tsaka mai wuya. Hakan ya faru ne tun bayan 'yan Najeriya sun fito tituna suna a kan EndSARS.
Tashin hankali ya barke a karamar hukumar Irewole dake jihar Osun, a ranar Litinin, 26 ga watan Oktoba, bayan wasu 'yan ta'adda sun yi bata-kashi da sojoji.
Rundunar sojin Najeriya karkashin OperationSahel Sanity a ranar Litinin ta sanar da ayyukan da tayi jihar Katsina da arewa maso yamma na kasar nan a wata biyu.
Wata mata mai matsakaicin shekaru ta tsinke mazakutar mijinta a kan zarginsa da dirkawa wata budurwa ciki a yankin Appawa, wani bangare na Lau a jihar Taraba.
Teslim Folarin, dan majalisa mai wakiltar mazabara Oyo ta tsakiya, ya ce karnukansa duk suna cikin keji, lamarin da yasa basu yagalgala naman wadanda ke sata.
Rundunar 'yan sandan jihar Kwala da na Cross River sun cafke barayin kayayyaki 244 a jihohin. Kamar yadda 'yan sanda suka ce, an kama wasu barayin da kayayyaki.
Rahoto ya nuna cewa tashin hankali ya barke a yankin Abakaliki, wato babbar birnin jihar Ebonyi, yayinda wasu bata gari suka cinna wa ofishin yan sanda a wuta.
NBC ta dade da gargadin kafafen yada labarai da ke Najeriya a kan su yi taka tsan-tsan da irin rahotannin da zasu yada yayin zanga-zanga domin gudun tunzura jam
Ministocin tsaro da na gona sun bukaci sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero da ya shiga tsakani domin kawo karshen zanga-zangar da matasa ke yi a fadin Jihar.
Labarai
Samu kari