Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa a kan kisan manoman shinkafa a gona da ke Zabarmari da ke karamar hukumar Jere a jihar Borno a jiya Asabar.
Budurwar mai karancin shekaru, tayi wannan wallafar a shafinta na kafar sada zumuntar zamani ta Facebook, inda take bayyana abubuwan alfahari dangane da ita.
Sananniyar jarumar fina-finan Nollywood, Iheme Nancy, ta nuna tsananin kaunarta ga karenta, inda ta nuna tsananin rikon amanarsa har ya zarce na wasu kawayenta.
Felicia Okpara, ta ce 'yan sanda sun cutar da ita saboda ta daga waya tana daukar bidiyon zanga-zangar EndSARS da matasa suka yi a Surulere da ke jihar Legas.
Babbar Jam'iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta kafa wani kwamiti na mutane 6 da zai fara zawarcin gwamnoni da mambobin majalisa na jam'iyyar APC, kamar yadda jarida
Samuel Shekwo, dan gidan shugaban jam'iyyar APC na Nasarawa da aka kashe, ya bayyana yadda yan bindiga suka shigo gidansu har suka gano mahaifinsa a maboyarsa.
Wasu da ake zargin mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram ne sun kashe manoman shinkafa a kalla guda 44 a yayin da suke gurbe amfanin gonarsu a cewar dan maj
Wani dan ta'adda wanda ya addabi fasinjojin jiragen ruwan kogin Bonny dake Port Harcourt a jihar Rivers, Dan Ezekiel George, ya shiga hannun 'yan sandan jihar.
Tsohon Sanata da ya wakilci mazabar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya caccaki hukumar Hisbah ta jihar Kano kan gargadin da ta yiwa gidan rediyo kan Black Friday
Labarai
Samu kari