Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Wasu ma'aurata sun sa yan Najeriya a soshiyal midiya darawa bayan bayyanar bidiyon liyafar bikinsu, an gano angon ya tunzura bayan amaryar ta cinye abincinsa.
Shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yace sai an zage damtse kafin a samu nasarar yaki da 'yan ta'adda a Najeriya, Daily Trust tace.
Za ku ji abin da ya sa ake ganin cewa Jama’a su iya fama da hadarin rashin isasshen abinci kwanan nan. Ambaliyar ruwa da rigingimun manoma na cikin dalilan.
Mawakin ya ce duk mutumin da ya siya wa matarsa ko budurwarsa mota, amma ya bar mahaifiyarsa tana takawa da kafarta, zai fuskanci azabar Ubangiji idan ya mutu.
Mun ji cewa da alamu Donald Trump ya saduda, ya fara maganar dawowa siyasa a 2024. Trump ya ce ya na neman tazarce, amma idan bai yiwu ba, zai dawo nan gaba.
Wasu masu amfani da shafin sadarwar Tuwita sun yarda cewa an ɗauki farar fatar aikin ɗan sanda, amma Legit.ng Hausa ba zasu iya tabbatar da sahihancin ko farar
TCN tace an gyara tashar rarrabe wutar lantarkin da ta samu matsala 'yan kwanakin da suka gabata.Mukaddashin darekta janar na TCN, Sule Abdulaziz ya sanar.
A wani jawabi, Jama’at Nasril Islam ta soki harin da aka kai a Zabarmari. JNI ta ce zaman lafiya ake bukata a kasar nan ba a fito ana sukar aikin ta’addanci ba.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo yace a ciki da wajen gwamnati, ya hana Gani Adams, Aaare Ona Kakanfo na kasar yarbawa, kai masa ziyara, The Cable tace.
Labarai
Samu kari