Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Ku sani abin da ya samu waɗannan,abin da ya samu mutanenku a yanzu to kuma zai sameku matuƙar in baku daina ba,kuma idan kuna ganin wannan zai kawo muku cigaba
An haifi Mashood Adisa Ajala a Ghana, shekarar 1930. Yanada kanni da yayi 24, mahaifinsa yanada mata 4. Bayan haihuwar Ajala, iyayensa suka koma kasar Najeriya.
A jiya aka ji cewa ‘Dan wasan tsakiya da bayan Barcelona ya kamu da COVID-19. ‘Dan wasan da yanzu haka yake fama da rauni a cinya, zai yi jinyar Coronavirus.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da zama da 'yan majalisar wakilai don tattaunawa a kan matsalar rashin tsaro, kamar yadda 'yan majalisar wakilai suka bukata.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake kyautata zaton cewa 'yan fashi ne sun hallaka babban jami'an dan sanda mai mukamin mataimakin kwamishina, Egbe Edum, a hanyarsa
Yan kwanaki bayan mayakan Boko Haram sun yi wa manoma kisan kiyashi a garin Zabarmari da ke Borno, sojoji sun dagargaza mafakar shugabannin kungiyar a Sambisa.
Al'umman Folwoya Goriji da ke karamar hukumar Mayo Belwa na jihar Adamawa sun koka kan yadda suke cikin kangin rayuwa ba tare da samun tallafin gwamnati ba.
An nada sabuwar Darektar Hukumar NAPTIP ba tare da an bi abin da doka ta ce ba. Za ku ji yadda Shugaba Buhari ya yi fatali da dokar kasa wajen wannan nadi.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Ibrahim Wakkala, ya sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam'iyyar People’s Democratic Party
Labarai
Samu kari