Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Hukumar wani asibiti mai zaman kansa dake Awka, jihar Anambra ta rike wata Virginia James, mai shekaru 39 akan kudaden asibiti. Punch Metro ta wallafa hakan.
Wani gurgu ya kalubalanci wata soja da cutar dashi saboda ya kwaba wa danta a wuraren Mokola a Ibadan, jihar Oyo. A wani Bidiyon wata soja mai suna Mamman H.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya tarba sojoji daga Kamaru a ranar Alhamis. Sojojin sun isa gidan gwamnati da ke Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Yan Najeriya da dama sun yamutsa gashin baki a shafin soshiyal midiya bayan bayyanar hotunan Hafsat sanye da hijabi inda ta tambaya ko tana kama da Nicki Minaj.
Mumunan hadarin motan da ya faru a Kwanar Garko dake karamar hukumar Garko ta jihar Kano, ya yi sanadiyar halakar akalla mutane 11, Daily Trust ta ruwaito.
Bayan watanni hudu da bashi beli, an mayar da AbdulRashid Maina kotu da safiyar Juma'a, 4 ga watan Disamba, 2020. An gurfanar da shi gaban Alkali Okong Abang.
Sanata Ishaku Elisha Abbo ya sake yin abin ba yada labari a Duniya, ya nuna bajinta. Wani tsagera ya tare ‘Dan Majalisa a gida, ya bukaci sai ya ba shi kudi.
Alhaji Lai Mohammed, ministan labarai da al’adu ya bayyana cewa sai Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya cike wa’adin mulkinsa tsaf kafin ya sauka duk da matsi.
A yau Juma’a , 4 ga watan Disamba ne za a daura aure tsakanin jarumin Kannywood Nuhu Abdullahi da amaryarsa Jamila Abdulnasir a babban masallacin Alfurqan Kano.
Labarai
Samu kari