Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shugaban kungiyar Jama’atu Izalatul Bidia Waikamatussunnah, JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya umurci dukkan malamai da ke limancin khamsul-salawat su fara y
Dr Hakeem Baba Ahmed, mai magana da yawun kungiyar dattijan arewa, hulda da kuma bada shawarwari, ya bayyana gazawar gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari. Yayin d
Kotun daukaka kara dake zama a Abuja ta rushe hukuncin da aka yanke wa Olisa Metuh, tsohon kakakin jam'iyyar APC, shekaru 7 a gidan gyaran hali, The Cable tace.
Bayan gwamnatin tarayya ta bayar da sanarwa akan rufe duk wani layin waya wadanda ba a hadashi da lambar katin dankasar mai shi ba, wato NIN, daga ranar 30.
Wasu magoya bayan jagoran jam'iyyar, APC, na kasa, Sanata Ahmed Bola Tinubu, a ranar Talata a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, sun kaddamar da yakin neman zaben
NSMC ta kwatanta rashin tsaron Najeriya da rashin tsaron iyakoki, ta kara da cewa hakan ne dalilin da ya sanya Najeriya ta kasa cin nasara akan 'yan bindiga.
Satar daruruwan daliban Kankara na jihar Katsina ya janyo alamomin tambaya akan matsalar tsaro, wanda hakan ya rikita tunanin iyaye da dama, Daily Trust ta ce.
Wani kwararre a fannin tsaro, Dr Ona Ekhomu, ya bukaci gwamna Aminu Bello Masari na Jihar Katsina da ya shige gaba, ya zama jagora, wajen ceto ɗaliban da kungiy
Sanata Rufai Hanga ya yi hasashen dalilin da yasa shugaba Buhari ya ki sauke shugabannin tsaro. Hanga ne sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalisa tarayya.
Labarai
Samu kari