Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gombe ta biya masu filaye da kudi N873m
Gombe ta biya masu filaye da kudi N873m
daga  Salisu Ibrahim

Gwamnatin jahar Gombe bayyana kudaden da ta biya na diyyar gidajen da aka rusa dan ayyukan cigaba. Gwamnatin ta bayyana filayen cewa mallakar gwamnati ne.