Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Hadakar jami'an tsaro da suka hada da 'yan sanda da sojoji sun bada wa ma'aikatan kananan hukumomi da ke zanga zanga a Jihar Filato barkonon tsohuwa, The Punch
Hukumar gudanarwa ta jami'ar Bayero da ke Kano ta amince da soke zangon karatu na 2019/2020 da aka fara a dukkan fadin makarantar.Wannan na kunshe a takarda.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Neja, ya siffanta mulkin kasar nan da munin da ba'a taba yi cikin shekaru 6. Ya yi jawabin ne yayin sharhi ga maganar Kukah.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci kasashe makotan Nijeriya da su hada hannu a yaki 'yan ta'adda a yankin Afrika ta yamma. Ya kuma yi Allah wadai da hare-haren.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da omoyele Sowore da wasu mutane hudu a gaban wata kotun majistare da ke Wuse Zone 2, Abuja. Rundunar 'yan sandan Najeriya ce.
Kamar yadda BBC Hausa ta yi hira da babban malami, Sheikh Gumi a kan dalilinsa na shiga yankuna masu tsananin hadari domin da'awa, malamin ya bayyana dalilinsa.
A cewar Kwamishinan, an fara kai hare haren ne tun ranar juma'a lokacin da ake murnar shiga sabuwar shekara, ya kara da cewa cikin waɗanda maharan suka sace har
Iklima Musa tana neman a karbar mata hakkinta daga wurin kishiyarta wacce ta watsa mata tafasasshen ruwa a jihar Filato. Idan za mu tuna, wacce ake zargi da.
Gwamnatin jahar ta bayyana cewa za ta dawo biyan mafi karancin albashi wa ma'aikatar jahar nan ba da jmawa ba. Gwamnatin ta biya na wata 1 kafin daga bisani.
Labarai
Samu kari