Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano (PCACC) ta bankado ayyukan almundahana a tallafin karatun kasashen waje na gwamnatin jihar, Daily Trust ta ru
Hukumar ta bukaci 'yan Nigeria su sauke manhajar a wayoyinsu na hannu domin samun saukin tafiya da shaidarsu ta zama 'yan kasa a cikin wayar salula koda yaushe
Wani hoton bidiyo da ke yawo a dandalin sada zumunta ya janyo hankulan 'yan Najeriya musamman masu amfani da Twitter. A cikin bidiyon, An gano Sarkin Bauchi, Da
A karo na farko cikin sabuwar shekarar 2021, shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, ya saki sabon faifan bidiyo tare da yin gargadi na musamman ga babba
Daruruwan farar hula a halin yanzu suna gudun ceton rai tare da neman mafaka sakamakon sabon hari da ake zargin mayakan ta'addanci na Boko Haram suke kaiwa kara
An samSamari da ‘Yan mata da su ka huro wuta, suna so a kashe Lefe da kayan aure. Yaran zamani sun bijiro da maganar iyaye su yi fatali da al'adar da aka saba.
Wani mahaifin yara biyar ya arce ya ci na kare bayan matarsa ta haifa masa yara hudu zur a ranar Asabar, 2 ga watan Janairu a Benin, babbar birnin jihar Edo.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ta ce rashin tausayi ne gwamnastin tarayya ta yi karin farashin wutan lantarki yayinda kasar ke cikin matsin tattali.
A rahoton da jaridar Vanguard ta wallafa ta gano cewa akwai kura-kurai da yawa a kasafin kudin da shugaban kasa Muhammadu ya sanya hannu a makon da ya gabata.
Labarai
Samu kari