Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Gwamnatin Buhari na shirin rabawa talakawa miliyan 24, N5,000 kowannensu na tsawon watanni shida daga cikin kokarin da take yi na inganta rayuwar al'ummanta.
Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya saki matarsa ta uku mai suna Hafiza a cewar wasu rahoto da LIB ta wallafa. Vanguard ta ruwaito cewa an tabbatar da hakan kwan
Kungiyar nan ta Coalition of Northern Elders for Peace and Development ta bayyana cewa Arewa na bukatar shekaru fiye da 100 kafin a ga karshen matsalar tsaro.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, a jiya ya ce majalisar tarayya bata da dalilin da zai sa ta yaki shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda wasu ba.
Wata budurwa, Kwanye, ta yi karar wani fastor mai shekaru 28, Marwa Tumba, tare da shaidawa Mai shari'a Nuhu Musa Garta cewa, Marwa ya yi alkawarin auren ta sai
Kaf Afrika Mawaki 1 za a ji wakarsa a bikin rantsar da Joe Biden. ‘Destiny’ ta Burna Boy samu shiga cikin jerin wakokin da za a saurara wajen rantsarwar yau.
Wani matashi mai suna Mohammaed Salisu da ke yankin Abujan Kwata a jihar Bauchi a makon da ya gabata ya aura matacciyar budurwarsa mai suna Halima bayan mutuwa.
Masu garkuwa da mutane sun sace mataimakin shugaban Jami'ar Anchor University, mallakar cocin Deeper Life da ke Jihar Legas, Farfesa Johnson Fatokun, The Punch
Za ku ji yadda NIN za ta taimakawa INEC wajen gudanar da zabe mai nagarta. Daga cikin matsalolin da ake ganin karbar NIN zai magance akwai hana kananan yara.
Labarai
Samu kari