Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya canza dogarinsa wanda akafi sani da ADC, kuma ya zabi sabon ADC, Channels TV ta jiyo daga fadar shugaban kasa sun bayyana.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Asabar, 30 ga watan Junairu, 2021, ya jaddada rijistarsa a matsayin mamban jam'iyyar All Progressives Congress APC a Najeriya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya goyi bayan Muhammadu Buhari a shekarar 2015 duk da cewa ya san 'bai san komai ba' Olagunsoye Oyinlola, tsohon gwamnan
Wata mata yar Najeriya mai suna Khadaijat Kabir Ali Mai Katifa ta riga mu gidan gaskiya kwanaki biyar bayan daura mata aure. An daura wa Khadija aure ne da Ibra
EFCC ta dira wata makarantar da ake koyar da damfara tayanar gizo da aka fi sani da 'Yahoo-Yahoo'. EFCC sun kame daliban, yayin da malamin ya yi saraf ya gudu.
Wani asusun tallafawa manoma a kasa da kasa yayi kudirim tallafawa manoman da rikicin Korona ya rutsa dasu a arewacin Najeriya. Jihohi 7 ne za su ci mori hakan.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta lamuran addinin Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar, malaman addinin Musulunci da Limamai.
Wani lauya a kasar Swizalan, Enrico Monfrini, ya ce ya kwashe shekaru 20 yana aiki domin gano kudaden da mulkin gwamnatin marigayi Janar Sani Abacha ta boye.
Shugaban yan ta'addan Boko Haram, Abubakar Shekau, ya saki sabon jawabin cewa, sabbin hafsoshin tsaron babu abinda zasu tsinana kamar yadda magabatansu sukayi.
Labarai
Samu kari