Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Sojoji a daren ranar Litinin sun dakile hain da yan ta'addan suka kai garin na Dikwa. Amma yan ta'addan sun sake dawowa bayan wasu awanni sun ci galaba a kan so
Wasu yan bindiga sun kar farmaki jihar Kaduna inda suka halaka mutane kimanin su goma sannan a jihar Neja ma sun yi garkuwa da wasu mutum uku a garin Katcha.
Ɗaya daga cikin daliban makarantar sakandare ta mata na Jangeɓe da aka sace makon da ya gabata, Hafsat Anka, ta ce masu garkuwar sunyi barazanar za su kashe su,
Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya ce akwai shirin cewa 'yan ta'adda za su iya sace wasu jama'an domin su tozarta gwamnatin tarayya, The Cable tace.
Biyo bayan koarar da gwamna Ganduje yayi wa mai bashi shawara ta musamman kan labari, musayar yawo ta barke tsakanin jam'iyya mai mulki APC da mai adawa ta PDP
Satguru maharaj yayi kira ga gwamnati da ta kama shahararren malamin nan sheikh Ahamd Gumi akan taimakama yan fashi da yan ta'adda da yakeyi da sunan sulhu.
A wani karon na dabam, tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya aika wasika zuwa ga Muhammadu Buhari ya na goyon sulhu da malamin addini, Ahmad Gumi yake kira.
Jiya ne ‘Yan bindiga su ka ce wani shahararren ‘Dan kasuwa da ke garin Illela. ‘Yan bindiga sun budawa Jami’an tsaro wuta yayin da su ka je ceto wanna Attajiri.
Gwamnatin jihar Kaduna ta jaddada cewa babu sasanci da zai shiga tsakaninta da 'yan bindiga duk da hauhawar miyagun ayyukansu a jihar, Channels TV ta wallafa.
Labarai
Samu kari