Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Jihar Kano za ta karba kasonta na riga-kafin korona na AstraZeneca a ranar Talata. Tijjani Hussaini, shugaban kwamitin martani na jihar ya sanar da hakan wata.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta sha alwashin kawo karshen rashin tsaro a Najeriya matukar ta karbi mulki a zaben 2023. Jam'iyyar ta bayyana shirinta tsaf don mulki.
Gwamna Abiodun na jihar Ogun ya yi allurar rigakafin Korona a yau da tsakar ranan Talata a Abeokuta. Gwamnan ne na farko cikin gwamnoni da yayi allurar rigakafi
Burtaniya ta ratabba hannu kan yarjejeniyar fahimta inda za ta dawo wa Nigeria da zunzurutun kudi fam miliyan 4.2 (N22,615,572,000) na kudade da kadarori da tso
Wani sanata ya caccaki gwamnatin Buhari kan yadda take yi wa matsalar tsaro rikon sakainar kashi. A cewarsa, gwamnati ta sake wa 'yan bindigan fuska sosai.
Iskilu Wakili, mutumin da ake zargi da garkuwa da mutane da tada zaune tsaye ya bar asibiti zuwa hedkwatar rundunar yan sanda da k Eleyele a Ibadan, The Nation
Gwamnan jihar Zamfara ya tsige sarkin Maru Abubakar da wani hakimi saboda zarginsu da tallafawa 'yan bindiga wajen aikata laifuka a yankin jihar ta Zamfara.
Yahaya Bello ya fadi Abin ya sa har yanzu ba a ga Femi Fani-Kayode ya shigo APC ba tukun. Ya ce dalilin da ya sa aka ji shiru shi ne aikin ya ragewa Jigon adawa
Wata kungiyar mai zaman kanta mai suna ‘Women of Praise And Charity Organization (WPCO) ta baiwa shahrarren Malami, Sheik Ahmad Gumi, lambar yabon Jakadan zaman
Labarai
Samu kari