Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi 'yan bindiga kan hari da suke yawanta kai wa wasu makarantu a arewacin Najeriya. Shugaban kuma yace zai dauki mataki.
Wata gobara da ba san musabbabinta ba ta cinye wasu gidaje masu yawa jihar Borno. Gobarar ta cinye gidajen wasu kauyuku kusan hudu a wani yankin jihar ta Borno.
Sarkin Musulmi ya sanar da ranar Litinin a matsayin 1 ga watan Sha'aban. Sarkin ya bayyana haka ne biyo bayan rashin ganin jinjirin watan da ya cika kwanaki 30.
Hukumar NYSC ta bayyana sunayen wasu jami'o'i da bata amince da digiri dinsu ba. A cewar hukumar, ba ta amince da daliban jami'o'in su yi bautar kasa ba a 2021.
Rundunar yan sanda a Abuja ta samu nasarar daƙile harin wasu masu garkuwa da mutane a anguwar Hausawa dake babban birnin tarayya Abuja, sun sheƙe mutane biyu.
Hukumar 'yan sanda dake ta cafke wasu mutane biyar da ake zargin yan ƙungiyar asiri ne a babban birnin tarayya Abuja, Haka zalika sun kama wasu ƴan fashi Guda 4
A wani yunkuri na sace dalibai a jihar Kaduna, jami'an tsaro da suka hada da sojoji da 'yan sanda har ma jami'an sa kai sun kori 'yan bindiga a makarantar Ikara
An bayyana kulle makarantar gndun daji dake Mando jihar Kaduna bayan sace ɗaliban makarantar 39 da wasu 'yan bindiga sukayi a daren alhamis din data gabata
Gwamnan Jihar Rivers ya gargaɗi minitan harkokin Niger-Delta, Godwill Akpabio da kada ya sake yayi kuskuren taɓa jiharsa, a cewarsa zasu koya mishi hankali.
Labarai
Samu kari