Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara ya dakatar da Surajo Namakkah, hakimin Badarawa a masarautar Shinkafi a jihar. Yusuf Idris, direktan watsa labarai na gwa
Jami'an hukumomin tsaro na Najeriya sun yi nasarar dakile wani yunkuri na fasa gidan yari da ke Ubiaja a karamar hukumar Esan, kudu maso gabashin jihar Edo.
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue ya ce Nigeria ba ta da jaruman shugabanni da za su iya fadawa gwamnatin tarayya gaskiya, The Cable ta ruwaito. A jawabin da ya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci al’umman kasar da su yi tsammanin ci gaba daga gwamnatin sa bayan ya dawo daga jinyar da ya tafi yi a Landan, Ingila.
Malaman kirista a kaduna sun hadu da yan uwa musulmai wajen yin buda baki cikin azumin watan ramadan domin karfafa juriya ta addini, zaman lafiya, soyayya.
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, ya ce ba da saninsa aka rabawa al'ummar jihohin arewa shinkafa dauke da hotunansa ba amma ya ji.
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta cafke wasu 'yan kasar Chadi da Nijar dake samarwa miyagun 'yan ta'adda kwayoyi a jihohi Taraba da Niger.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wasu manyan jiga-jiganta biyu a jihar Delta, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Wasu 'yan bindiga da har yanzu ba gano ko su waye ba yammacin ranar Alhamis un tsinakyi fadar Obadu na Ilemeso dake Ekiti a jihar Ekiti.Jaridar Leadership tace.
Labarai
Samu kari