Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Mayakan ta'addanci na Boko Haram sun yi garkuwa da wasu makiyaya tare da yin awon gaba da shanunsu. Hakazalika, 'yan Boko Haram sun kashe makiyaya 22 a Borno.
Rundunar sojojin Nigeria ta ce dakarunta sun ceto mutane 60 ciki har da tsofaffi da mata da yara da yan ta'addan kumgiyar Boko Haram suka sace a karamar hukumar
Wani babban ƙusa a Jam'iyyar hamayya ta PDP, ya caccaki gwamnatin shugaban ƙasa Buhari kan gaza cika alƙawurran da suka ɗaukar wa yan Najeriya idan suka zaɓe su
Gwamnatin tarayya ta fara raba tallafin kuɗaɗe ga talakawa da gajiyayyu waɗan da annobar korona da Boko Haram ya shafa a wasu kananan hukumonin jihar Yobe.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sallami darakta janar na hukumar binciken yanayi (NiMet), Farfesa Sani Mashi. Wa'adin Mashi zai cika ne a watan Janairun 2022.
Farfesa Chukuka Okonjo, mahaifin darakta janar ta cibiyar kasuwanci ta duniya, Dr Ngozi Okonjo-Iweala, ya rasu. Ya rasu yana da shekaru 91 a duniya jihar Legas.
Kungiyar Kirista ta Nigeria, CAN, ta maka gwamnatin tarayyar kasa a kotu tana kallubalantar wasu sassan dokar maida kamfanoni da kungiyoyi karkashin sa-idon gwa
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya Atiku Abubakar ya sake jan hankalin gwamnatin tarayya duba da yadda lamarin sace dalibai ya kara kamari a arewaci.
'Yan Nigeria miliyan 23.18 ba su yi aikin komai ba ko kuma suna aiki na kasa da awanni 20 a kowanne mako, wadda hakan ke nufin ba su da ayyukan yayin watanni hu
Labarai
Samu kari