Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Hukumar JAMB ta fitar da jadawalin yadda jarabawar share fagen shiga jami'a zata kasance a bana,hukumar taƙara da cewa wajibine kowane ɗalibi ya mallaki NIN
Dakarun rundunar Operation Thunder Strike da na Div 1 dake Kaduna sun ragargaza maboyar 'yan bindiga dake yankin Buruku a karamar hukumar Chikun ta Kaduna.
'Yan bindiga sun hallaka wasu 'yan banga sama da 20 a wani yankin jihar Neja a wani fafatawa da suka yi. 'Yan bindigan sun hana a dauki gawarwakin 'yan bangan.
A jiya ne Hukumar HIHSA tace za a gamu da annoba a cikin shekarar nan ta 2021. Shugaban HIHSA ya ce gwamnati da mutane su yi tanadi domin wannan ambaliyar.
'Yan bindigan da suka yi awon gaba da malaman makarantar firamaren UBE a Birnin Gwari sun nemi a biya su N15m kafin su sako malaman uku da suke hannunsu a yanzu
Tsohon Sanatan Kaduna ya yi kira a ceto Daliban makarantar da ke garin Afaka. Shehu Sani ya bayyana abin da ba a sani a kan ta’adin da ake yi masu a tsare.
Rundunar yan sanda na jihar Ebonyi, a ranar Laraba ta gurfanar da wani lauya mai shekaru 25 a gaban kotu kan zargin satar Naira miliyan 5 mallakar wani Igwe Nwo
An kame malamin Islamiyya tare da wasu mutane 33 da ake zargi da tafka sata a kasuwar Katsina da ta yi gobara a ranar Litinin da ta gabata. Matarsa ne ta mika s
Wasu 'yan bindiga sun afkawa wani gida a babban birnin tarayya, inda suka sace mai gidan suka kuma hada tukunyar gidan suka yi awon gaba dasu. Sun nemi N200m.
Labarai
Samu kari