Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC na ta ayyana Gimba Yau Kumo, surukin Shugaba Muhammadu Buhari ruwa a jallo kan zargin damfara ta $66m, The Cable ta ruwaito. A s
Jami'an yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar damke tsagerun yan bindiga guda biyar wanda suke garkuwa da mutane, satar shanu da kuma barandanci a Arewa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdul-Kadir Mohammed ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta yi batan basira kan yadda za'a magance matsalar tattalin arzikin kasar.
Rikicin dake gudana tsakanin kasar Isra'ila da Falasdin ya tilastawa kamfanonin jiragen sama dakatad da zuwa kasar Yahudawan yayinda ake kira ga kasashen duniya
Shugaban Afenifere ya soki Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari. Cif Ayo Adebanjo ya ce hakurin ‘Yan Najeriya ne ya yi yawa sosai shiyasa yake mulki har yau.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya saki fursunoni 123 daga gidajen gyaran hali a fadin jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Ganduje, wanda ya a
Rundunar yan sandan reshen jihar Imo ta ce ta kama wasu mutum biyu mambobin kungiyar wadanda suka kware wurin yi wa bankuna fshi a jihar da kewaye, The Punch ta
Al’ummar Fulani suna kuka game da yadda ‘Yan bindiga suka fitine su a jihar Kwara. Fulanin da ake zargi da satar mutane, sun ce suma ‘Yan bindiga sun dame su.
Sarkin Muri, Alhaji Abbas Njidda Tafida ya umurci mutanen masarautarsa su yi fito-na-fito da masu garkuwa da mutane da yan bindiga a maimakon su rika tserewa id
Labarai
Samu kari