Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Tun tuni ake rade-radin cewa Gwamnan Zamfara zai bar jam’iyyar PDP. Jigon APC, Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi ya ce Bello Matawalle ba zai iya sauya-sheka ba.
‘Yan ta’addan Boko Haram sun yi wa Garin Damasak kaca-kaca, al’umma sun tafi gudun hijira. Kusan kowa ya fice daga garin bayan Boko Haram sun kai hare-hare 6.
Dokar da Shugaba Muhammadu Buhari ya kawo ta hada shi fada da Gwamnonin Jihohi. Da alamu Gwamnoni ba su so Kotu da Majalisun dokoki su zauna a kan kafafunsu.
Ɗalibar data kafa tarihin fita d sakamako mafi kyau a jami'ar Ibadan ta samu tallafin cigaba da karatu a kasar Amurka. Itace mace ta farko data fita da haka.
Rundunar yan sanda a jihar Akwa Ibom, ta bayyana kashe wasu da ake zargin yan fashin teku ne su huɗu a wani musayar wuta da suka yi, sun ƙwato jirgin ruwa.
An tabbatar da rasuwar fararen hula 10 a harin da yan Boko Haram suka kai a daren ranar Talata a garin Damasak, hedkwatar karamar hukumar Mobbar na jihar Borno.
Babbar kotun tarayya da ta samu shugabancin Mai shari'a Hadiza Shagari a ranar Laraba, ta yankewa gagararren mai safarar miyagun kwayoyi, Ibrahim Ali, hukunci.
Sai’da Saad Bugaje da ta soki yadda Gwamnan Kano ya fara yaki da COVID-19 ta na cikin matsala. Bugaje wanda ta ke aiki da Gwamnatin Kaduna ta na ganin barazana.
'Yan bindiga sun kashe wani masunci, Adamu Bala, a yayin da ya tafi rafi kama kifi a tsakanin Zango da Ungwan Ruhogo a karamar hukumar Zangon Kataf na jihar Kad
Labarai
Samu kari