Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
An samu karamar hayaniya a ranar Asabar tsakanin iyalan marigayi shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Ibrahim Attahiru da rundunar sojin Najeriya yayi.
Hukumar bincike ta Ƙasa AIB ta bayyana cewa ta gano wani baƙin akwati wanda yake naɗar murya da kuma ajiye bayanai yayin da jirgi ke tafiya a sararin sama.
Tsagerun yan bindiga a ranar Asabar sun hallaka daya daga cikin direbobin Sarkin Birnin Gwari, Alhaji Zubairu Jibrin Maigwari II a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwa
Taiwo Olufemi Asaniyi, matukin jirgin saman sojoji da yayi hatsari a ranar Juma'a ya shirya aurensa ga masoyiyarsa a watan Oktoba mai zuwa, jaridar The Cable.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum tare da Sanatocin dake wakiltan Borno a majalisar dattawa, Kashim da Abubakar Kyari sun halarci Sallar Jana'izar.
Mutane 13 da aka kama a jihar Kano saboda zarginsu da ake da zama 'yan Boko Haram an sako su bayan bincike ya nuna cewa basu da wata alaka da kungiyar ta'addan.
An gudanar Sallar Jana'iza ga manyan jami'an sojin Najeriya da suka mutu sakamakon hadarin jirgi ranar Juma'a, 21 ga watan Mayu, 2021 a babbar filin jirgin sama
Wasu yan bindiga a daren Juma'a sun hallaka jami'ar hukunar NSCDC biyu a Nneyi, dake karamar hukumar Anambra East inda suka kona motarsu tare da kwashe makamai.
Sojoji sun rufe yankin da jirgin dakarun sojin saman Najeriya yayi hatsari a ranar Juma'a a filin suaka da tashin jiragen sama na Kaduna. Jirgin saman wanda.
Labarai
Samu kari