Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wasu yan banga da aka fi sani da yan sakai a ranar Juma'a sun shiga kasuwar Dansadau a jihar Zamfara inda suka bindige wasu mutane da ake zargin yan bindiga ne,
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara ya dakatar da Surajo Namakkah, hakimin Badarawa a masarautar Shinkafi a jihar. Yusuf Idris, direktan watsa labarai na gwa
Jami'an hukumomin tsaro na Najeriya sun yi nasarar dakile wani yunkuri na fasa gidan yari da ke Ubiaja a karamar hukumar Esan, kudu maso gabashin jihar Edo.
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue ya ce Nigeria ba ta da jaruman shugabanni da za su iya fadawa gwamnatin tarayya gaskiya, The Cable ta ruwaito. A jawabin da ya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci al’umman kasar da su yi tsammanin ci gaba daga gwamnatin sa bayan ya dawo daga jinyar da ya tafi yi a Landan, Ingila.
Malaman kirista a kaduna sun hadu da yan uwa musulmai wajen yin buda baki cikin azumin watan ramadan domin karfafa juriya ta addini, zaman lafiya, soyayya.
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, ya ce ba da saninsa aka rabawa al'ummar jihohin arewa shinkafa dauke da hotunansa ba amma ya ji.
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta cafke wasu 'yan kasar Chadi da Nijar dake samarwa miyagun 'yan ta'adda kwayoyi a jihohi Taraba da Niger.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wasu manyan jiga-jiganta biyu a jihar Delta, sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Labarai
Samu kari