Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Dan majalisa ya kori mai taimaka masa saboda yabawa shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau. Ya ce ba shi da ba mai taimaka masa saboda ra'ayinsa ya sauya
Tsohon shugaban rundunar sojin ƙasa, Tukur Buratai, ya bayyana jimamin mutuwar Attahiru, yace marigayin ya ɗakko hanyar magance dukkan wata matsalar tsaro.
'Yan Najeriya sun bayyana rashin jin dadinsu da wani abinda wasu gwamnonin Arewa suka yi. Sun ce bai dace su halarci biki su ki halartar jana'izar COAS ba.
Mukaddashin Sufeto-Janar na 'yan sanda ya bukaci sojojin Najeriya da su kasance masu karin kokari a kan aikinsu. Ya ce kada su bari mutuwar shugabansu ya batasu
Iyalai, 'yan uwa da masoyan mmarigayi shugaban sojin kasa na Najeriya, Laftanal Janar Ibrahim Attahiru da sauran sojojin da suka rasu a hatsarin jirgin sama.
Mai martaba Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa sabon sarkin Pauwan Katsina kuma hakimin Kanƙara, wannan na zuwa ne bayan tunɓuke na baya.
An samu karamar hayaniya a ranar Asabar tsakanin iyalan marigayi shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Ibrahim Attahiru da rundunar sojin Najeriya yayi.
Hukumar bincike ta Ƙasa AIB ta bayyana cewa ta gano wani baƙin akwati wanda yake naɗar murya da kuma ajiye bayanai yayin da jirgi ke tafiya a sararin sama.
Tsagerun yan bindiga a ranar Asabar sun hallaka daya daga cikin direbobin Sarkin Birnin Gwari, Alhaji Zubairu Jibrin Maigwari II a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwa
Labarai
Samu kari