Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Hukumar mayakan saman Najeriya NAF za tayi sabbin jiragen yaki iri-iri guda ashirin kafin karshen shekarar nan, Babban hafsan hukumar, Air Marshal Oladayo Amao.
Gwamnatin jihar Borno ta haramta sayar da gawayi da itace a titunan Maiduguri, birnin jihar kuma ta baiwa yan kasuwa kwanaki biyu su koma kasuwar dake titn Damb
Hukumar yan sanda a jihar Kebbi a ranar Asabar ta tabbatar da kisan mutum 88 da tsagerun yan bindiga suka yi a karamar hukumar Danko/Wasugu na jihar Kebbi.
Kamfanin Twitter ya nuna shirinsa na taimakon 'yan Najeriya wurin amfani da kafar sada zumuntar duk da gwamnatin tarayya ta dakatar da hakan.A wata takarda da.
An gano ma'aikatan filin jirgin sama a cikin wani bidiyo dauke da shebur suna kwakulo laka yayinda wani jirgi zame ya kuma makale a yayin da yake shirin tashi.
Ministan sharia, Abubakar Malami, a ranar Asabar, 5 ga watan Yuni, ya yi umurnin gurfanar da wadanda suka karya umarnin Gwamnatin Tarayya na dakatar da Twitter.
Kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta bayyana dalilinta na kashe shugaban kungiyar ta'addanci ta Boko Haram, Abubakar Shekau.A wani sakon cikin gida daga shugaban IS.
Yan bindiga sun kai mumunan hari karamar hukumar Igabi da karamar hukumar Chikun dake jihar Kaduna inda suka hallaka akalla mutum 5 tare da jikkata wasu 2.
Ibrahim Dan Maliki, wanda ya sayi abun hawansa shekaru 40 da suka gabata ya nuna matukar kaunarsa ga keken kuma ya ce zai hau shi har sai mutuwa ta raba su.
Labarai
Samu kari