Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnatin Tarayya ta bayyana matsayar tallafin man fetur bayan shigo da PIB. Burin Gwamnoni shi ne litar mai ya kai N300 ta yadda kasonsu zai karu daga FAAC.
Za a ji cewa Hukumar man Najeriya na NNPC zai zama kamfanin NNPC Limited nan da farkon 2023. Hakan na zuwa ne bayan an shigo da dokar PIB a watan Agustan nan.
Jiga-jigan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Talata sun yi ganawar sirri a gidan tsohon shugaban kasa, Ibrahim Babangida, dake Minna, jihar Neja.
Simon Lalong, gwamnan jihar Filato ya bayar da umarnin damke duk wanda yayi gaggawar zuwa belin wandanda aka kama ana zargin sunada hannu a kai farmakin jihar.
Hukumar yan sandan Najeriya ta sanar da cewa binciken da ake yi gudanarwa kan zargin da Amurka ke yiwa Abba Kyari bai kammalu a har yanzu, ana cigaba da yi.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar sheke shugabannin 'yan bindiga 3 tare da wasu miyagu a dajin Kuyambana dake jihar Zamfara, Cigaban ruwan wutan da.
Kyawawa kuma zuka-zukan hotunan kafin aure na Yusuf Muhammadu Buhari da Gimbiya Zahra Nasir Bayero sun fara bayyana a kafar sada zumuntar zamani ta Instagram.
Gwamnatin tarayya ta bayyana kudirinta na amso rancen cikin gida dana waje na naira tiriliyan 4.89 don samar da kudaden kasafin shekarar 2022 na naira tiriliya.
A kasar Afghanistan, Amurkawa sun gana da shugabannin Taliban don tattauna yadda za su kwashe 'yan uwansu Amurkawa daga kasar kafin su gama janyewa a kasar.
Labarai
Samu kari