Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Duk da an kafa dokar hana fita, an sake hallaka wasu mutane a Jihar Filato. Shugaban kungiyar mutanen Irigwe yace an kashe masu mutum biyar a lokacin kulle.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta umurci makarantu su fara budewa daga ranar 18 ga watan Agustan shekarar 2021 domin daliban JSS III da za su rubuta jarrabawar kammala
Za a kashe Naira Miliyan 650 a kan karnukan da suke gadi a filin jirgin sama. Ministan harkokin jirgin saman yace duka takardunsa sun samu shiga a taron FEC.
Akalla sojojin Najeriya bakwai ne 'yan bindiga suka harbe har lahira a jihar Katsina. An kashe sojojin ne a kauyen Kadobe a ranar Litinin, 16 ga watan Agusta.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, har yanzu yana raye duk da fama da ya yi da azababben ciwon suga atsawon shekaru sama da 30.
Hukumar makarantar fasaha ta jihar Nasarawa watau Naspoly ta fittitiki dalibar 51 kan laifin satar amsa a jarabawar da aka gudanar a kakar karatun 2019/2020.
Hukumar yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar ceto mutum 12 da cikin wadandayan bindiga suka sace a jihar Zamfara, kakakin hukumar Mohammed Shehu ya bayyana.
Mutanen garin Bichi a jihar Kano za su ga manyan bakin da ba su taba gani ba domin ‘Dan shugaban kasar Najeriya zai auri ‘Yar Sarkin Bichi a ranar Juma’ar nan.
Yayin da bai wuce sauran kwanaki biyu a ɗaura auren ɗan shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba a Bichi, an tsaurar matakan tsaro da sauran duk abinda ya kamata.
Labarai
Samu kari