Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Yan majalisar sun yi gamo da ’yan bindigar ne a lokacin da suke hanyarsu ta komawa garin Lafia, bayan sun halarci jana’iza a Karamar Hukumar Akwanga ta Jihar.
Shugaba Buhari ya yi tsokaci kan yadda ya gina alheri a Najeriya. A cewar shugaban, 'yan Najeriya za su fahimci inda kasar ta dosa da kuma abubuwan da ya yi.
Shugaban rundunar sojin ruwa, Awwal Zubairu-Gambo ya yaba wa gwamna Abdullahi Ganduje bisa bayar da filin da za a gina sansanin sojin ruwa a jihar ta Kano.
Femi Falana (SAN), babban lauyan Nigeria mai rajin kare hakkin bil adama, ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa sojoji 70 da aka samu da laifin bore afuwa
Hukumar kwana-kwanan jihar Kano ta ce an yi asarar rayukan mutane 20 da kuma dukiya mai kimar naira miliyan 5.6 sakamakon gobarar da aka yi a wurare dabandaban.
Bayan shafe shekaru 35 yana aikin koyarwa, wani malamin makaranta ya kare a aikin tallan man zafi a jihar Borno duk da kasancewar turawa ne suka horar dashi.
Gwamnan jihar Filato, Simon Bako Lalong, ya ja kunnen shugabannin karamar hukumar Jos ta arewa akan suyi gaggawar kawo karshen rikici da ta’addancin yankin.
Wani matashi mai suna Chibisi Irem ya datse hannun budurwarsa a ranar Talata a kan zargin ta da soyayya da wani saurayi a Ebonyi,Punch Metro ta tattaro bayanai.
Kungiyar kwadagon Najeriya NLC ta ce za ta ingiza dukkan ma'aikatan Najeriya shiga yajin aiki idan har gwamnatin tarayya ta aiwatar da karin kudin wutan lantark
Labarai
Samu kari