Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Diyar shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ta yabawa mijinta, Ahmed Indima, biyo bayan wasu kalaman soyayya da kuna da ya yi wa matars tasa a kafar sada zumunta.
Babban kotun tarayya da ke Abuja ta tsayar da ranar 17 ga watan Satumban 2021 domin gurfanar da mutane 400 da ake zargi da daukan nauyin ta'addanci a Nigeria, D
Tun bayan nasarar lashe zaben shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi a 2015, ya ziyarci jihohi 21 daga cikin 36 na kasar nan domin aiki,The Nation ta sanar.
Abuja - Bayan shafe kwanaki 100 cif da hana amfani da shafin Tuwita a Najeriya, rahoto ya nuna makudan kuɗaɗen da kasar ta rasa saboda matakin da ta ɗauka.
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kaddamar da shirin shuka bishiyoyi miliyan daya a kananan hukumomi 44 na jihar don dakile illar ɗumamamar yanayi da sare itatuwa,
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani fasto a jihar Kaduna, inda suka yi masa dirar mikiya. Gwamnan jihar Kaduna ya jajantawa danginsa, ya kuma ba umarnin a kamosu
Wani mijin yar Najeriya a ƙasar Italiya ya sheke matarsa har lahira a gaban abokan aikinta kuma a kamfanin da take aiki saboda ta nemi kotu ta raba aurensu.
Idan jihohi suka rika karbar VAT, Kudin da ke shiga asusun Gwamnatin Tarayya zai yi kasa da Naira biliyan 96. Babu mamaki aji za a sallami ma'aikatan da ke FIRS
Sanannen malamin addinin Islama mazaunin Kaduna, ya kara tabbatar wa da jama'a cewa a koda yasuhe yana samun damar tattaunawa da 'yan fashin dajin arewaci.
Labarai
Samu kari