Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Rahotannin dake hitowa daga zaman kotun musulunci na yau Alhamis a Kano, ya nuna cewa Sheikh Abduljabbar Kabara ya sake zargin lauyoyinsa da kin kare shi a Kotu
Hukumar EFCC, ta kama wani matashi mai shekaru 21, Jatto Sheriff Umar, bayan ya yi amfani da sunan Mark Zuckerberg don damfarar mutane a kafar sada zumunta yana
Yan sandan jihar Jigawa sun kama wani makiyayi mai shekaru 25, wanda aka zargi ya kutsa cikin gonakin wasu ya lalata kayan gona na N200,000 a kauyen Takatsaba
Gombe - Yayinda siyasar jihar Kano ta dau sabon salo gabanin zaben shugabannin jam'iyyar APC da za'ayi, an rantsar da sabbin shugabannin jam'iyyar na Gombe.
Sakamakon hauhawar farashin iskar gas na girkida kananzir a yawancin sassan kasar, mazauna Makurdi sun koma dafa abinci da icce da gawayi a madadin gas din.
Babban Hafsan tsaron Najeriya (CDS), Janar Lucky Irabor, ya tabbatar da kisan shugaban kungiyar yan ta'addan daular Islamiyya a yammacin Afrika ISWAP, Abu Musa.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta saka ranar 22 ga watan Fabrairun shekara mai zuwa a matsayin ranar da za ta saurari karar da ke bukatar soke zaben Buhari.
Hedkwatar Tsaro ta bayyana cewa yan ta'addan Boko Haram 13,243 tare da iyalansu suka mika wuya a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. Mukaddashin Diraktan labar
Fakeye Olufemi, dan majalisar wakilan Najeriya, ya ce masu kanana da matsakaitan kasuwanci da suka hada da kafintoci da direbobin tasi ya dace saka musu haraji.
Labarai
Samu kari