Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya yi takakkiya zuwa gidan Ministan Sadarwa da tattalin arziki na zamani, Farfesa Isa Ali Pantami dake.
Majalisar Dattawa ta bayyana cewa tana iya bayar da sammaci ga Shugabannin Hukumar Tashar Jiragen Ruwa ta Najeriya (NPA) da NIMASA kan batan kudade a kulawarsu.
Iyalan wadanda mummunan lamarin da ya faru a jihar Yobe da su sakamakon luguden wutan da jirgin NAF ya so yi kan 'yan ta'addan Boko Haram, sun bukaci gwamnatin.
Kamar yadda rahotannin tsaro suka bayyana, 'yan bindigan sun kutsa Rugan Mati da ke karamar hukumar Giwa ta jihar inda suka sheke wani Shuaibu Mati a yankin.
Hukumar Korafi da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta ce ta kama manyan motoci biyu na masara da ake zargi sun gurbata a kasuwar Dawanau.
Jam’iyyar APC ta ce ba ta tabbatar wa da tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan tabbacin tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 ba.
Manjo CL Datong, wanda aka yi garkuwa da shi lokacin da 'yan bindiga suka kutsa cikin Kwalejin sojoji na Najeriya (NDA) da ke Kaduna, ya sake samun 'yanci.
‘Yan bindiga sun tsare wasu hanyoyi a Katsina suna tsare Bayin Allah. Ana zargin wadannan ‘yan bindiga sun fito ne daga jejin jihar Zamfara inda ake buda wuta.
Wani makamin jami'a ya bakunci lahira yana tsaka da sallar juma'a wani yankin jihar Oyo. An bayyana yadda lamarin ya faru, kana za a yi jana'izarsa gobe Asabar.
Labarai
Samu kari