An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
A safiyar yau ne aka tashi da wani mummunan labari a jihar Kaduna, inda yan bindiga suka sake kai hari wata makarantar sakandire suka yi awon gaba da ɗalibai.
Wani sarkin Yarbawa, ya shawarci Sunday Igboho da ya gaggauta mika kansa ga gwamnatin tarayya musamman hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) cikin sauki kawai.
Maryam Katagun, ƙaramar ministan kula da ma'aikatun kasuwanci da zuba hannun jari, ta yanke jiki ta faɗi yayin da take ƙoƙarin jawabi a wurin taro a Bauchi.
Rahoto ya bayyana cewa, wasu daga cikin daliban makarantar Baptist ta Kaduna da aka sace a yau sun samu sun kubuta daga hannun 'yan bindigan da suka sace su.
Shugaban Kwamitin tsaftace birnin tarayya Abuja, Ikharo Attah, ya jagoranci rushe jerin gine-gine da runfuna da aka kafa a kan hanyar filin jirgin Nnamdi Azikwe
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo, ya magantu kan zargin da wasu rahotanni suka yi na cewa, yana kokarin kafa wata sabuwar jam'iyyar siyasa.
Shugaban sojin kasa na Najeriya, Faruk Yahaya, ya amince sa sauyin wurin aikin hafsin soji 526 dake rundunar sojin kasa zuwa wurare daban-daban na kasar nan.
A karo na biyu, wasu mutane ɗauke da makamai sun kutsa cikin gidan shugaban NLC reshen Taraba, inda suka yi awon gaba da shi zuwa wani wuri da ba'a sani ba.
Rahoton da Kegit.ngta samu na cewa Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da Muhyi Magaji Rimin Gado, shugaban Hukumar karbar korafe-korafe da cin hanci da ra
Labarai
Samu kari