Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Kotun ma'aikatan Najeriya ta umurci Likitocin kungiyar Likitoci masu neman kwarewa (NARD) su dakatar da yajin aikin da sukeyi ba tare da bata wani lokaci ba.
Akalla gwamnonin jihohi tara daga yankin kudancin kasar sun fito fili sun nuna adawa da karbar Harajin kaya (VAT) da Hukumar Kula da Haraji ta Tarayya ke yi.
Mutum biyu da ake zargin sun halaka Abdulkareem Ibn Na’Allah, babban dan sanata Bala Ibn Na’Allah, sun ce sun sayar da motar sa naira miliyan 1, kamar yadda Dai
A Wani bidiyo daya yadu a kafafen sada zumunta an hangi wani mutumi yana sata a masallaci a yayin da yaje sallah. Mutumin yayi kamar zai tsugunna yayi ruku'u am
A jiya Alhamis kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Zailani, ya rantsar da sabon ɗan majalisar jam'iyyar PDP, Ali Baba, mai wakiltar mazaɓar Sabon Gari
An bayyana wasu ayyukan da za ayi da sabon bashin da Shugaba Buhari yake so ya karbo. Manoma da ‘yan kasuwa sama da 100, 000 za su amfana da kudin da za a aro.
babban kotun jihar Oyo, a ranar Juma'a ta sanyayawa mai rajin kare hakkin Yarbawa, Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho rai, inda ta umurci gwamnat
Gwamnoni ke da kusan Naira tiriliyan 6 a cikin bashin Naira tiriliyan 33 da ake bin Najeriya. Indiya na cikin kasashe 5 da Najeriya ta fi yawan rugawa wajen su.
A cewar majiyoyin, daruruwan mayakan, wadanda ake kyautata zaton ’yan kungiyar Ansaru ne sun rika shiga garuruwa a kan babura, kafin daga bisani su kafa tuta.
Labarai
Samu kari