Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Wata babbar kotu dake zamanta a jihar Enugu ta yanke wa tsohon manajan wani banki shekaru 8 saboda sata da almundahana. Jaridar Independent ta ruwaito yadda alm
Tsagerun yan bindiga sun kai hari gidajen malaman makarantar sakandare na Abuja a Yebu da ke karamar hukumar Kwali, sun sace mataimakin shugaban makarantar.
Mai kudin duniya, Elon Musk, ya kalubalanci majalisar dinkin duniya ta bayyana masa yadda $6bn zai magance yunwa a duniya kuma idan tayi kai tsaye zai bada kudi
Shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, reshen jihar, John Joseph Hayeph, ya bayyana yadda ‘yan bindiga suka kara farashin kudin fansar jama’an da su ke sace wa
Rahotanni dake fitowa daga jihar Legas, Kudu maso Yammacin Najeriya, sun bayyana cewa bututun gas ya fara yoyo, yana zuba cikin Anguwan jama'a a Ikeja da safe.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta bayyana cewa akalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu sakamakon tashe-tashen gobara da aka samu a jihar a watan Oktoba.
Yawan mutanen da suka rasa ransu bayan faduwar bene mai hawa 21 da ke yankin Ikoyi a jihar Legas ya kai 20 a ranar Talata duk da ana cigaba da ceto a Ikoyi.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe wasu jami’an ‘yan sanda biyu da ke aiki a wani shingen bincike a yankin Diobu, Port Harcourt, jihar Ribas.
Yayin da labarin mutuwar sanannen ƙasurgumin ɗan bindiga, wanda ya addabi arews, Dogo Gide, ya cika kafafem watsa labarai, shin labarin ya inganta kuma gaskiyan
Labarai
Samu kari