Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Mazauna a babban birnin tarayya Abuja sun fara kokawa kan yawaitar tsadar kayan abinci, ciki har da burodi da pure water yayin da aka kara farashin kusan ninki
Kungiyar kasashen Turai tayi alkawarin taimakawa Gwamnatin Najeriya da N7.12bn. NESP ya samu karin tallafi daga Gesellschaft für Internationale Zusammenarbeit.
Marubuci dan asalin kasar Tanzania amma mazaunin kasar Birtaniya wanda ya karantar a jami'ar Bayero dake Kano ya ci kyautar lambar yabon Nobel na Adabi wannan.
A karshe an ji dalilin rusa gidaje sama da 150 a unguwar Zaria, Kaduna. Makarantar NCAT tace filayen da ta karbe na ta ne tun shekaru kimanin 20 da suka wuce.
Wata matashiyar budurwar najeriya mai suna Wasilat Attahir, ta amsa kiran mahaliccin ta ana sauran kwanaki uku daurin auren ta. Wanda za a yi shi ranar Asabar.
Tsohon dan majalisa kuma shugaban kwamitin majalisar da ya gabata kan harkokin tsaron gida, Aminu Jaji, ya ce arewa za ta shayar sauran jihohi mamaki kan VAT.
Rahotanni daga jihar Ebonyi, sun bayyana cewa wani mutumi da ake zargin ya kamu da ciwon hauka ya hallaka matarsa dake kaunarsa, da kuma ɗan da suka haifa.
Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawa, ya bayyana cewa majalisar dokokin kasar za ta zartar da kasafin kudin shekarar 2022 kafin karshen wannan shekarar.
Kwanaki biyar bayan harin da yan ta'addan Boko Haram suka kaiwa yan ta'addan ISWAP inda suka hallaka mutum 24 cikin, yan ta'adda sun sake karkashe juna a Borno.
Labarai
Samu kari