Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Gwamnan Binuwai, Samuel Ortom ya yi kira ga shugaba Buhari da ya ayyana kungiyar makiyayan shanu ta Miyetti Allah, MACBAN, a matsayin kungiyar ta'addancin.
Bello Turji, gagararren dan bindigan da ya addabi yankin arewa maso yamma, ya sauya sheka daga jihar Zamfara sakamakon tsananin luguden wutar sojojin Najeriya.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake tsammanin daga jihar Zamfara ko Katsina suka gudo, sun farmaki matafiya a jihar Taraba, sun kashe biyu, kuma sun sace wasu 40.
Kasar Najeriya ta zamto ta takwas cikin jerin kasashen duniya 162 da aka fama da matsalar kashe-kashen mutane, bisa rahoton binciken Early Warning Project.
Khalifan Tijjaniyya na duniya, Sheikh Mahy Niasse da sauran manyan shugabannin Tijjaniyya sun ki zuwa taron zikiri wanda gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Gand
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa bai tsammanin godiya daga wajen yan Najeriya idan wa'adinsa ya kare saboda ya riga ya yiwa Najeriya iyakan kokarinsa.
'Yan ta'adda sun yi garkuwa da 'ya'yan tsohon sakataren gwamnatin jihar Taraba har su shida, Gebon Kataps, tare da dan sandan da ke basu kariya da kuma direba.
Wata babbar kotu a Uyo jihar Akwa Ibom ta bukaci wani tsohon dan majalisa da matarsa da su biya wata mata naira miliyan 4 saboda yi mata tsirara a gaban jama’a.
Kungiyoyin hadin guiwa na arewa, CNG, ta yi barazanar kauracewa dukkan kasuwanci da kayayyakin da Ibo ke yi a fadin arewacin Najeriya kan hana cin naman shanu.
Labarai
Samu kari