Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
A kalla mutane biyu ne wasu yan bindiga suka halaka a garin Etekwuru da ke karamar hukumar Ohaji/Egbema na jihar Imo, Daily Trust ta ruwaito. Yan bindigan sun
'Yan sandan Najeriya sun shiga damuwa yayin da suka ji an yi tsit da biyansu albashin watan Nuwamba duk da cewa a baya ana biyansu albashin a ranakun 25 ga wata
Shugaban hukumar yawon bude ido na Kano, Yusuf Ibrahim Lajawa, ya ce ta'amuni da muggan kwayoyi da shaye-shaye yasa Gwamnatin jihar ta haramta shan tabar Shisha
Yanzun nan muke samun labarin cewa, jirgin sama mai saukar ungulu ya fado, ya tarwatse da babban hafsan tsaron kasar Indiya. Ba dai bayyana ya jikkata ko ya mut
Tsohuwar matar Femi Fani Kayode ta bayyana wani sirri a zaman ta da tsohon ministan, inda tace basu taba kwanciyar aure tare dashi ba. Ta ce an tirsasa mata hai
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna ta kaddamar da wani sabon jarabawan da aka shiryawa Malaman Firamare a fadin jihar don tabbatar da kwarewarsu wajen koyarwa.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta bayyana adadin mace-mace da aka samu da kuma adadin wadanda suka jikkata a hatsarin mota da ya faru jiya Talata 7 ga wata.
Daliban makarantar sakandare a jihar Edo sun yi wa dan sanda tsirara, sun kori shugaban makaranta da malamai tare da kone wani sashi na makarantarsu a jihar.
A jiya shugaban Najeriya ya yabi Lai Mohammed bayan ya cika shekara 70. Muhammadu Buhari ya yabi Minista a kan irin kokarin da yake yi da wanda ya yi a baya.
Labarai
Samu kari