Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
‘Yan bindiga sun babbaka wasu ‘yan gudun hijira a kauyen Gidan Bawa da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto da ransu. An samu rahoto akan yadda suke ha
Shugaban hukumar yan sandan farin kaya, DSS, Yusuf Bichi, ya bawa gwamnatin tarayyar Najeriya shawarar yadda za a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar yan
Rahotannin dake shigowa daga karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna sun bayyana cewa wasu yan bindiga sun yi awon gaba da akalla mutum 36 a sabon hari.
A ranar Litinin da ta gabata ne Naziru Sarkin Waka ya yi wata wallafa a shafinsa na Instagram inda ya ke cewa addinin musulunci ya bada dama miji ya duki matans
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya yiwa sojojin da suka raunata a yaki da ISWAP alheri yayin da ya ziyarce su har asibitin da suke kwance. Ya kuma yab
Jirgin yakin rundunar sojojin saman kasar nan ya saki ruwan wuta kan maɓoyar yan bindiga a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, ya hallaka akalla 45 daga cikin su.
Birkin wata babbar mota ya balle inda ya bi kan wasu yara 'yan makaranta 13 a wani yankin jihar Legas. Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, lamarin ya faru yau
Shiryayyun luguden da jiragen saman sojojin Najeriya suka yi ya kawo karshen gagararren dan ta'addan kwamandan ISWAP,Abou Sufyan tare da wasu mayakansa a Borno.
Yan sanda a jihar Borno sun yi holen wata mata, Anita Yohanna, wacce aka kama dauke da harsashi za ta shiga motar haya daga garin Askira zuwa Yola, a karamar hu
Labarai
Samu kari