Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Tsohon minista, Isa Pantami, ya tabbatar da rasuwar Hon. Yaya Bauchi Tongo wanda ke wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye a majalisar wakilan Najeriya.
Ana ta ci gaba da tattaro bayanai akan dalilin da yasa gawurtaccen dan bindigan jihar, Bello Turji ya saki mutane 52 ba tare da amsar ko sisi ba, Daily Trust ta
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan wani jami'in dan sanda da ke aiki da rundunar IRT, ASP Aliyu Umar, a yankin Kofar Konau da ke Zaria, Kaduna.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 1993, Bashir Tofa, ya tabbatar da cewa rashin mukarrabai nagari ne yasa shugaba Buhari ya kasa cika alkawurran sa.
Majalisar koli ta shari’ar musulunci ta Najeriya (SCSN) ta ce ta nada AbdurRashid Hadiyatullah a matsayin sabon shugaban ta. Majalisar ta sanar da ranar Lahadi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki kauyen Jauro Manu na karamar hukumar Gassol da ke jihar Taraba inda suka kashe mutum biyar, sun yi masu kashedi.
Gwamnan jigar Filato, Simon Lalong, ya gargaɗi masu tada zaune tsaye a jiharsa musamman yan bindiga su bar jihar, ko kuma duk waɓda aka kama kashe shi za'a yi.
Gwamnati ta kaddamar manhajar hada-hadar kudi ta yanar gizo wato eNaira, kuma zuwa yanzu dai manhajar ta fara samun karɓuwa a wasu yankunan kasar nan, musanman.
Wani dan Najeriya mai suna Suleiman Seidu ya samu lambar yabon Tusk Conservation kan gudumawar da ya bayar wurin kare rayukan namun dajin da za su iya karewa.
Wata rigama ta barke a Afaha Oku da ke garin Ikpa a karkashin karamar hukumar Uyo cikin jihar wanda ya yi sanadin mutuwar wasu ‘yan jari bola guda biyu, The Pun
Labarai
Samu kari