Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Ministan al’adu da labarai, Alhaji Lai Muhammad ya ce duk da manyan kalubalen da kasar nan ta ke fuskanta ba su hana shugaban kasa Buhari kawo canji ba a kasar.
Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai, ya ce shugaban kasa kaka ne wanda ya dace ya gane cewa kasar nan rushewa ta ke yi sakamakon al'amuran 'yan ta'adda a kasa.
An yi Yusuf Buhari, da namiji daya tilo na Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, nadin sarauta matsayin Talban Daura kuma Dagacin Kwasarawa. Wannan bikin nadin sara
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya isa Katsina a safiyar Asabar domin halartar nadin sarautar Yusuf, da daya tilo namiji da shugaban kasa Buhari ke da.
Jami'an hukumar kula da shige da fice ta ƙasa (MCS) sun samu nasarar kama wata babbar kwnatena maƙareda makamai a Legas bayan mai ita yace talabijin na kallo ne
Wata mata ta rasa aikinta a gidan cin abinci yayin da tayi bilicin mai tsanani a fatar ta. Wacce ta dauke ta aiki ta bayyana dalilin da yasa ta kore ta saboda
Kungiyar mabiya cocin Pentecostal a Najeriya PFN ta bayyana cewa ta bankado shirin da wasu ke yi baiwa Musulmi biyu tikicin takara kujera shugaba da mataimaki.
Za a ji DSS ta gargaɗi ƴan ƙasar ciki har da sarakunan gargajiya da ƴan siyasa da malaman addinai da cewa su guji yin duk wani abu da zai jawo saɓa doka da oda.
Wani Habib Suleiman mazaunin Unguwar Rogo a karamar hukumar Jos North a Plateau ya ce yana son ya auri budurwarsa, Fatima Danjuma duk da cewa ta caka masa wuka.
Labarai
Samu kari