Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kira ga mabiyansa mambobin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) su kwantar da hankulansu bisa hukunci
Gwamnatin kasar Canada ta dage takunkumin da ta saka na haramta wa jama'ar kasashe goma na Afrika da suka hada da Najeriya shiga kasar, Jean-Yves Duclos yace.
Rahotanni sun bayyana yadda mutane 9 suka rasa rayukansu bayan farmakin 'yan bindiga a kananan hukumomin Igabi, Chikun, Zangon Kataf da Zaria a jihar Kaduna
Tsohon ministan kwadugo a tarayyan Najeriya, Alhaji Hussaini Akwanga, ya rasu bayan fama da rashin lafiya, yana da shekaru 77 a duniya, ya fito daga Nasarawa.
A labarin da muke samu, Sarkin Kano zai angwance da wata tsohuwar zumansa da suka kwana biyu suna soyayya. An bayyana cewa ana ci gaba da shirin bikin a yanzu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi shagalin cikarsa shekaru 79 a duniya a birnin Istanbul da ke Turkiyya a ranar Juma'a tare da ministoci da sauran jami'ai.
Hukumar yaki da rashawa, EFCC a ranar Juma’a ta gurfanar da tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, bisa zarginsa da amfani da takardun asibiti
Wani magidanci, Olanrewaju Adeniran, a ranar Juma'a, ya fada wa kotun kwastomare da ke zamanta a Mapo, Ibadan cewa ya dena kwanciyar aure da matarsa, Fatima, do
Sojojin Najeriya sun fatattaki wasu 'yan bindiga a yankin jihar Sokoto. An ce sun kutsa daji ne domin fattakar 'yan bindigan da suka addabi yankunan jihar ta So
Labarai
Samu kari