Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnan jihar Borno ya kai ziyarar jaje wani yankin jihar Borni, inda 'yan Boko Haram suka kai mummunan hari tare da kashe mutane da dama mazauna yankin...
Bayan ceto kwamishinansa daga hannun yan bindiga, Gwamna Douye Diri na Bayelsa ya sauke babban sarkin garin Otuokpoti da ke karamar hukumar Ogbia ta jihar.
Shugaban kwamitin yakin neman Atiku Abubakar, Ciff Raymond Dokpesi, ya bayyana yan Najeriya su zabi Atiku a 2023 saboda shekaru hudu kadai zai yi ya sauka.
Jihar Legas - Iyalan marigayi, Cif MKO Abiola, sun caccaki tsohon shugaban kasa na Soja, Janar AbdulSalami Abubakar bisa kalaman da yayi kan mutuwar mahaifinsu.
'Yan bindiga masu tarin yawa sun kai farmaki karamar hukumar Rafi ta jihar Neja, a wannan karon sun sheke mutum 1 yayin da suka yi garkuwa da wasu mutum 15.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode da matarsa, Nerita Ezenwa, masoyiyarsa, a ranar Lahadi sun halarci taron haska shirin fim din Bello.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, a ranar Litinin, 24 ga watan Janairun 2022 ta sake gurfanar da FFK da wasu mutum 3.
‘Yan iskan gari sun shiga karamar hukumar Ewekoro sun kashe Sarki. Rikici tsakanin wanda zai mulki kasar Alagado tsakanin Ake da Owu ya jawo wannan ta’adi.
Gwamnan jihar Kano, Khadimul Islam, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, yace ko dakika ɗaya ba zai ɓata ba wajen zartar da hukuncin kisa kan Malam Tanko shugaba.
Labarai
Samu kari