Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wata matar aure a Anguwar Rigasa dake cikin birnin Kaduna ta kai mijinta ƙara a Kotu bisa zargon ya ƙi yarda an ɗaura musu aure a baya da kuma bashin kudi.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda (PSC) ta ce rahoton binciken da rundunar yan sandan Najeriya ta gabatar mata kan Abba Kyari, yana cike da kura-kurai da dama.
Akwai yiwuwar kotu ta daurewa DCP Abba Kyari daurin rai a gidan yari a dokar Najeriya. Bugu da kari, ‘dan sandan zai iya rasa duk wata dukiya da ya mallaka.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi gargadi ga Buhari kan tafiyar da kujerar ministan man fetur, inda suka ce sam shugaban bai cancanci rike kujerar ba da shi da karam
A kalla yan kungiyar ta'addaci ta ISWAP 34 ne a ka kashe a garin Marte na jihar Borno a wani harin bama-bamai da dakarun sojojin Najeriya suka kai ta sama.
Yayin da ake ci gaba da bincike kan yadda Abba Kyari da tawagarsa ke harkallar miyagun kwayoyi, hukumar kula da ayyukan 'yan sanda ta dakatar da wasu jami'ai 2.
Dakarun sojin sama sun kai samame mabuyar yan bindiga inda suka kashe Dogo Umaru, kasurgumin dan ta’adda mai biyayya ga Bello Turji tare da wasu mayaka 41.
Shehu Sani, ya shawarci Abba Kyari kan yadda ake zaman magarkama, Ya ce masa kada ya ki cin abinci, domin sel a Najeriya babu ruwansu, kawai yaci yace bai ci ba
Jami'an hukumar tsaro da Amotekun reshen Jihar Ondo, ta kama wata babban mota a Iju, karamar hukumar Akure ta Arewa a jihar, dauke da maza kimanin 63 daga arewa
Labarai
Samu kari