Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Wata mata cike da bakin ciki yayin da ta ke rusa kuka ta sanar da yadda tsohon mijinta da mahaifiyarta suka dauka shekaru 15 suna lalata da juna kuma har yanzu.
A makon nan ne aka ji yadda Gwamnatin jihar Osun ta raba gari a wani shiri na‘Food Support Scheme’. Gwamnan ya rabawa mutane 30, 000 marasa karfi tiyoyin garri
Kano - Bayan kimanin shekara guda tsare hannu hukumar DSS a Abuja, an baiwa yan kasuwan canjina jihar Kano 45 da akewa zargin ta'addanci daman ganin iyalansu.
A kokarin da take na kawo karshen yajin aikin da aka fara, gwamnatin tarayya ta shiga ganawar sirri da wakilan kungiyar ASUU a ma'aikatar kwadugo a Abuja .
Wasu da ba'a san ko suw aye ba sun bi wani shugaban al'umma har cikin gidansa da tsakar dare a jahar Ebonyi, sun harbe har rai ya yi halinsa ranar Litinin.
A wata sanarwa da ta fitar, rundunar sojin Najeriya ta ce mayakan Boko Haram da iyalansu 41 sun miƙa wuya ga dakarunta a jiya Litinin, 21 ga watan Fabrairu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara yaba wa kansa inda ya ce in baya ga ya sanya hannu, da yanzu ba a kammala ayyukan hanyoyin Legas zuwa Ibadan ba, da yanz
Jam'iyyar APC mai mulki ta mika kujerar shugabancin jam'iyyar APC ga yankin Arewa gabanin babban taronta na gangami da za a yi a ranar 26 ga watan Maris din nan
Wata kotu a Abuja ta amince hukumar NDLEA ta ci gaba da ajiye wasu mutum biyu da ake zargin abokan harkallar Abba Kyari ne. Za a bincike su na tsawon kwana 14.
Labarai
Samu kari