Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
A halin yanzu, DCP Abba Kyari, wanda ke a hannun hukumar NDLEA, bisa zarginsa da hannu a safarar miyagun kwayoyi ya nemi beli akan dalili na rashin lafiya.
Rundunonin sojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan ta'addan Boko Haram a wasu yankunan jihar Borno. Sun kuma kwato makamai da kayan aikin 'yan ta'adda.
Babban kotu tarayya dake Abuja ta yi watsi da karar da kungiyar lauyoyin Najeriya NBA ta shigar don cire wasu dokokin hukumar yan sanda da suka haramtawa mace.
Tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da wasu jiga-jigan siyasa a Najeriya sun kaddamar sabuwar kungiyar siyasa mai suna The National.
Daya daga cikin mutum biyar da suka rubuta taken Najeriya ya riga mu gidan gaskiya. Rahoton da muke samu daga majiya ya bayyana rasuwaar Farfesa Babatunde.
APC a matsayinta na mai hamayya a lokacin da ASUU ta yi yajin-aiki a 2013, ta fito tayi jawabi tana sukar gwamnatin tarayya. Mun kawo jawabin APC a lokacin.
Yarima Samuel Ogwuche Akpa, yayan Attah na Igala, Mai Martaba Mathew Opaluwa Oguwche na 11 ya rasu a ranar Litinin. Daily Trust ta rahoto cewa ya rasu ne kwanak
Wata babbar kotun tarayya da ke garin Jos, jihar Filato, ta yanke daurin watanni uku a kan tsohuwar ministar albarkatun ruwa, Sarah Ochekpe da wasu mutane biyu.
Minstan yada labaru da al'adu, Alhaji Lai Muhammad, ya ce gwamnatin tarayya ba zata taba shiga harkokin tattaunawar sulhu da yan bindiga ba saboda dalilai.
Labarai
Samu kari