Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Majalisar dattawan Najeriya ta roki shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya kaddamar da yaƙi da yan ta'adda cikakken yaƙi domin tsaftace kasar nan daga halin da tak
Wata majiya ta alakanta faruwar lamarin ga harin da aka kai a kusa da filin jirgin Kaduna a karshen makon jiya, inda aka barnar abubuwa da dama a cikinsa...
Kaduna - An saki jerin sunayen mutanen da suka samu rauni a harin bam da yan ta'adda suka kaiwa jirgin kasan Abuja-Kaduna ranar Litnin, 28 ga watan Maris, 2022.
Bayanan farko daga wata majiya da muka samu sun nuna cewa Aƙalla fasinjoji u ne suka rasa rayukansu yayin harin yan bindiga kan jirgin ƙasa jiya da daddare.
Kungiyar Daliban Najeriya, NANS, a ranar Litinin ta cigaba da zanga-zangar ta na neman ganin an kawo karshen yakin aikin da kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ke
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Ibrahim Wakkala, ya ji rauni a harin ta’addanci da yan bindiga suka kai ma jirgin kasar Kaduna zuwa Abuja a ran Litini.
Sifeta Janar da rundunar yan sandan ƙasar nan tare da Hafsan rundunar sojijin ƙasa suna kan hanyar xuwa duba wurin da yan bindiga suka ɗana a bin fashewa Jiya.
‘Yan siyasar sun kuma yi kira ga gwamnati da ta kara maida hankali wajen tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan kasar, musamman a irin wannan lokaci..
Bayan harin da yan bindiga suka kai kan jirgin sama a hanyar Kaduna zuwa Abuja, gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewar an rasa rayuka a harin na jiya.
Labarai
Samu kari