Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Babbar kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta zabi ranar 23 ga watan Maris domin fara sauraron bukatar FG na mika Kyari ga kasar Amurka.
Allah ya azurta wasu ma’auratan Najeriya, Innocent da Onyinye Ezennia, da haihuwar ‘yan hudu bayan shekaru 12 da yin aure. Sun samu mata biyu da maza biyu.
A makon nan shugaban kasa ya nada babban jami’in da zai shugabanci aikin HYPREP. Giadom Ferdinand Dumbari zai rike shugabancin HYPREP zuwa farkon shekarar 2026.
Har yanzu shugaban kasa Muhammadu Buhari bai aike da wasika majalisar dokokin tarayya domin sanar masu da batun mika mulki ga mataimakinsa, Yemi Osinbajo ba.
Babbar Kotun jahar Kano dake dauraron karar kisan Hanifa Abubakar ta fara shirin yanke hukunci kan wanda ake zargi shugaban makaranta, Abdulmalik Tanko, a yau.
Rundunar sojojin Najeriya na shirin daukar ma'aikata na 2022/2023. Ta fitar da wasu tsare-tsare da ya kamata masu neman aikin su cike domin samun shiga ciki.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bayyana damuwarta game da yadda gwamnatin Gombe ke amfani da yara da sunan siyasa. Wannan lamari ya jawo mutuwar daliba a jihar.
Wasu mutum goma da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da suka addabi yankin Obbo-Aiyegunle zuwa Ekiti a jihar Kwara sun shiga hannun hukumar 'yan sintiri.
Abincin karshe da mataimakin Sifeto Janar na yan sanda, Joseph Egbunike, yaci a ofishinsa na FCID ya zama ajalinsa, FIJ ta ruwaito. Majiyoyi daga cikin hedkwata
Labarai
Samu kari