Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Aniyar wata kungiya mai kiyayya ga Musulunci na kona kwafin mushafin Al-Qur'ani a bainar jama'a ya haifar da mummunan artabu da masu zanga-zanga a Sweden...
Wasu ‘yan ta’adda masu yawan gaske a kan babura da ke wucewa ta Kapana, cikin karamar hukumar Munya a ranar Asabar, 16 ga watan Afrilun wannan shekarar....
'Yan kasuwa da dama a Okobaba Sawmill dake cikin garin Legas na kirga yawan asarar da suka tafka bayan yan ta'adda sun auka kasuwar misalin karfe 5:00 na yamma.
Kwamishinan raya karkara na jihar Kano, Musa Kwankwaso, ya yi murabus. Murabus dinsa ya zo ne sa'o'i kadan bayan Ganduje na jihar Kano ya ba su wa'adin murabus.
Bayan shafe kwanaki 18 a tsare, sarkingarin Bukpe da ke karamar hukumar Kwali a Abuja, Alhaji Hassan Shamidozhi, ya sami 'yanci. An biya fansa kafin sakinsa.
Jami'an tsoron rundunar'yan sandan jihar Kano sunyi ram da mashahurin dillalin miyagun kwayoyi, inda suka samu sunkinan wiwi 250 masu darajar N1.7 miliyan.
Akwai alamu da ke nuna an samu tsaiko a tattaunawar da ke gudana tsakanin gwamnatin tarayya da yan ta’addan da suka farmaki jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa sukar da gwamna Wike ya yiwa Buhari kan afuwar da ya yiwa Joshua Dariye da Nyame bata da wata fa’ida, ihu ne bayan hari.
A ranar Asabar da ta gabata ne miyagun 'yan ta'adda suka tsinkayi karamar hukumar Kaura ta jihar Kaduna inda suka halaka mutum biyu, wasu sun samu raunika.
Labarai
Samu kari