Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Wani matashin dan kasar Ghana ya janyo cece-kuce bayan wallafa hotunan matan da ya kwanta da su a shafinsa na Facebook tare da irin kyautukan da ya dinga basu.
A wurin da kyan mutum ake ganinsa da matukar amfani, wannan matar mai suna Mary Ann Bevan ta bayyana kuma ta ci gasar munanan inda aka nada ta macen mai muni.
Yan sanda tare da haɗin guiwar sojojin Najeriya da yan Bijilanti sun samu nasarar dakile harin yan bindiga a kauyen Barawa dake karamar hukumar Batagarawa.
Lauya ya bayyana halin da Sunday Igboho ke ciki bayan da aka gwada shi bayan sake shi da nufin a duba lafiyarsa. Lauya ya ce lafiyarsa lau, babu abin da ke damu
Bayan rabuwar da matarsa yar kasar Jamaica a shekarar 2019, Oluwo of Iwo ya gamu sabuwar soyayya a kasar Kano. Sarkin kasar Iwo ta jihar Osun, Adewale Akanbi.
Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta bayyana cewa ta saki N10.06 billion kawo yanzu cikin kudin gina sabon sashen manyan mutane a asibitin fadar shugaban kasa.
Jam'iyyar PDP ta yi maza-mza ta tura sunayen mutum biyu da zasu maye gurbin gwamnan APC na jihar Ebonyi da aka tsige tare da mataimakinsa ga hukumar zabe ta INE
Wata kotun majistare dake zamanta a unguwar Nomanland a cikin garin Kano ta tasa keyar wani dan adawar Gwamna Abdullahi Ganduje, Abdulmajid Danbilki Kwamanda.
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon ta'aziyya ga iyalan yan sa kai sama da 60 da yan bindiga suka kashe a jihar Kebbi, ya nemi jami'an tsaro su kara kaimi.
Labarai
Samu kari