Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Yaron dan Najeriya mai suna Musa Sani ya ba mutane sha'awa a yanar gizo bayan da ya gina wani kwafin gadar sama ta jihar Kano da ya gina da tarkacen wasan yara.
Ɗaya daga cikin waɗan da aka gurfanar tare da babban mai garkuwa da mutane, Evas ya yi amai ya lashe, ya dawo daga baya ya amsa tuhumar da ake masa a Kotu.
Jam'iyyar All Progressives Congress APC ta yi watsi da wasikar da hukumar zabe ta kasa INEC ta aike mata na cewa tana bukatar a sanar da kwanaki 21 akalla kafin
Tun bayan sako shi, yau ne Sunday Igboho ya fito ya yi magana, ya yabawa shugabannin Yarbawan da suka yi mkokari wajen tabbatar da fitowarsa a magarkama a waje.
Yan sandan Jihar Adamawa sun kama wani mutum dan shekara 31, Nicodemus Ignatius kan zarginsa da kashe mahaifinsa mai shekara 75 da suka. The Punch ta ruwaito ce
Wani matashi mai digiri ya ce sam bai raina sana'a ba, kuma bai fidda rai da cewa watarana shi ma zai yi arziki ba, saboda arziki ai nufin Allah ne kuma zai sam
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da soke dukkan dokoki kariya daga cutar COVID-19 da aka sanyawa shiga Masallacin haramin Makkah da na Madinatul Muwarrah.
Iyalan tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya, Janar Sani Abacha ta bakin lauyansu na Durbar Hotel Plc, Kaduna, Dr Reuben Atabo, SAN, suna neman a biya su diyy
Amurka - Watanni biyu bayan duniya ta yi murnar nasara a karon farko a tarihin harkar likitanci na yiwa dan Adam dashen zuciyar Alade, da alamun an samu koma ba
Labarai
Samu kari