Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Sakamakon yakin da Rasha ta afkawa Ukraine da shi, an sake kwaso wasu tawagar yan Najeriya daga kasar Poland, inda suka tafi suka fake, kafin a dawo da su kasar
Dakarun sojoji sun yi yunkurin farmakan wasu fulani da suka kyalla ido suka gani baƙin fuska a kasuwar Kidenda dake Kaduna, sai dai lamarin ya yi ajalin wasu 2.
Tun shekarar 1971 da aka bude gidan Zoo na Kano don al'umma su fara ziyara ne Mallam Abba Gandu dan shekaru 71 ya fara aiki a wurin. Ya shaida wa BBC Pidgin ce
Aliko Dangote, shugaban kanfanonin Dangote, ya bukaci gwamnatin tarayya ta hana Najeriya saida wa kasashen ketare masara don gudun karancin ta sanadiyyar yaki.
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da dakatar da dukkan al'amuran mambobin kungiyar kula da ma'aikatan sufuri, NURTW a jihar bayan sa'o'in kadan da fitar kungiyar.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayar da gudunmawar naira miliyan 30 ga iyalan wadanda hare-haren yan bindiga ya ritsa da su a jihar Kebbi.
A juma'ar da ta gabata a Nairobi, karuwan yankin Mombasa na kasar Kenya sun hada kai da sauran 'yan kasar Afrika ta gabas wajen yin bore game da cin zarafi.
An sha dirama a kotu a Yola yayin da wani da ake zargi da garkuwa da mutane, Sadu Ardo Bunkawu, ya zargi abokin da sauran yan kungiyarsu ta garkuwa da zaluntars
Mukaddashin Shugaban kwamitin rikon kwaryan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Abubakar Sani Bello (Lolo) ya karyata rahoton cewa ya karbi wata wasika.
Labarai
Samu kari