Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Wani magoyi bayan 'dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP,Atiku Abubakar, wanda ba a riga an gano ko waye ba ya yanke jiki ya fadi a sakateriyar PDP.
'Yan sandan jihar Zamfara sun yi ram da wani da ake zarginsa da kisan kai, Jabiru Ibrahim daga gundumar Dauran ta karamar hukumar Zurmi da hannun mutum matacce.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Laraba, 1 ga watan Yuni, ta bayar da umarnin kwace duk wasu kadarorin jami’ar NOK da ke Kaduna na wucin
Annobar da ta kunno kai a duniya a wannan lokacin ita ce cutar kyandar biri, ana iya kamuwa da cutar Kyandar Biri tsakanin kwanaki 6 zuwa 13 amma ta kan canza.
Ameerah, yar malaman Kwalejin Fasaha ta Kaduna, Kad Poly, Dr Ramatu Abarshi, da aka sace ta shaƙi iskan yanci bayan kwana 38 a hannun yan bindiga. An sako ta ne
Wani mutum mai matsakacin shekaru da ba a riga an gano sunansa ba ya mutu a wani mashayar giya da e Jemeni Street, Abakaliki, Babban Birnin Jihar Ebonyi. Wani m
Kungiyar yan kasuwa na Jihar Bayelsa ta koka kan karuwar sace yan kasuwan Igbo da ake yi a jihar a watanin baya-bayan nan, tana mai cewa hakan ya tilastawa wasu
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wata yarinya yar shekara hudu, Amina Garba, bayan ya fada rijiya a Kofar Waika, da ke kallon Masallaci
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a ranar Litinin ta fatattaki wasu ‘yan bindiga da suka yi wa masu ababen hawa kwanton bauna a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Labarai
Samu kari