Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi a hanyarsa ta komawa gida daga filin jirgi. Wannan lamari dai ya yi sanadiyyar mutuwar wasu jami'ansa biyu a motar.
Yan ta'addan da suka kai hari jirgin kasan Abuja-Kaduna sama da mako daya sun saki bidiyonsu na farko tun bayan harin da yayi sanadiyar halakar mutum akalla 8.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta amince da kafa sabbin jami'o'i 12 a yayin da kungiyar malaman jami'o'i ta ke cikin yajin aiki, kamar yadda Daily Trust ta rahoto.
Dakataccen limamin masallacin Juma’a ta Apo, Sheikh Nuru Khalid, ya ce ba yau ya fara sukar gwamnati ba a inda ta gaza, cewa ya yi irin haka a mulkin Goodluck.
Sama da mako guda bayan awon gaba da shi da yan bindiga sukayi a jirgin kasan Abuja-Kaduna, diraktan bankin noma, Alwan Ali-Hassan, a ranar Laraba, ya samu yanc
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da mayar da Mohammed H. Abdullahi ma'aikatar muhalli a matsayin sabon ministan muhalli a ranar Laraba, 6 ga Afrilu.
An samu labari mai daɗi daga babban masallacin Hagia Sophia na Turkiyya, wanda ya sake dawo da sunanshi a matsayin masallaci bayan shekaru biyu da suka wuce.
Ahmed Musa dai ba zai daina ba da taimako ga masu bukata, don kuwa ya gina wata makarantar zamani a garin Jos; wani yanayi na musamman da ya girgiza jama'a.
Labarai
Samu kari