Tsohon jigo a jam'iyyar NNPP kuma na kusa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya shawarci Atiku Abubakar, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
Tsohon jigo a jam'iyyar NNPP kuma na kusa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya shawarci Atiku Abubakar, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Me neman takarar shugaban kasa na APC a 2023, Bola Tinubu, ya koka kan yawan hare-haren ta’addanci da kasar ke fuskanta, inda ya ce Najeriya na cikin wani hali.
Kakakin rundunar ‘yan sandan Kano, Abdullahi Haruna Kiyawa ya bayyana cewa an kwato fiye da katunan ATM guda 15 daga hannun Juliet da ake zargi da damfarar.
Hukumar Tsaro ta NSCDC reshen Jihar Jigawa ta tabbatar cewa mutane bakwai sun mutu sakamakon gobara da ta barke a gidan mai na Al-Masfa da ke karamar hukumar
Wata mata ‘yar shekara 54 mai suna Blessing Mormah ta garzaya wata kotun al’adu ta Igando inda ta nemi a raba aurenta da mijinta saboda ganin cewa mijin ba a
ata bazawara ta bayar da labarin yadda ta yi nadamar aure da darussan da ta koya bayan ta rabu da tsohon mijinta kuma wanda dauka dawainiyar auren da suka yi.
Antoni Janar na ƙasar nan kuma Ministan shari'a, ya musanta rahoton da ake yaɗawa cewa ya shiga tseren takara a zaɓen gwamnan jigar Kebbi dake tafe a 2023.
Wani bincike da aka gudanar a faɗin kasuwannin jihar Kwara ya nuna yadda farashin kayayyakin da aka fi amfani da su lokacin Azumi sun yi tashin wuce tsammani.
Kotu ta yanke hukunci kan karar da aka shigar kan Shahrarren matashin ke ikirarin bai yarda da Allah ba, dan asalin jihar Kano, Mubarak Bala, ranar Talata.
Kotu a jihar Kano ranar Talata ta bada umurnin cigaba tsare Mubakar Bala a gidan gyaran hali sakamakon gazawar lauyoyinsa na gabatar hujjojin tabbatar da cewa.
Labarai
Samu kari