Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Abuja - Karamin Ministan Kwadago, Festus Keyamo, ya bayyana a jiya cewa Gwamnatin Tarayya ba ta da hurumin ciyo bashin Naira Tiriliyan 1.2 a duk shekara domin
Jihar Kaduna - Kungiyar Dattawan Arewa NEF, ta bayyana matukar damuwarta kan yadda ake ta samun yawaitar batanci da kashe-kashen yan Arewa a Kudancin Najeriya,
Jihar Ondo - Kungiyar tsaro ta kudu maso yammacin Najeriya Amotekun ta sanar da kara kama wasu matasa daga Arewacin Najeriya guda yawansu 151. Rahoton BBC.
Kwamishinan kasuwanci da masana'antu na jihar Jigawa, Honarabul Salisu Zakari, mai sarautar cigarin Hadejia, ya riga gidan gaskiya yana da shekaru 60 a duniya.
Zakaru kuma 'yan wasan Super Eagles sukan gangara daga duniyar wasanni zuwa daukan abokan rayuwa kyawawa wadanda suka dace dasu kuma su gina iyali da rayuwa.
Tsohon shugaban ƙasa yayin mulkin soja a Najeriya, Janar Yakubu Gawon, ya yi rashin babbar yayarsa guda ɗaya tilo da ta rage, Maryamu Lami, a Asibitin Jos.
Labari da duminsa da Legit.ng ke tattaro muku shine na auren 'dan Sanata Ahmad Sani, Yariman Bakura da za a yi a birnin London da Fatima Ali, 'yar Somalia.
Jami’an tsaron NSCSC sun kama wani matashi dan shekara 23 mai suna Quadri Qudus wanda ake zargi da satar wayoyin hannu 21 daga masu neman shiga jami’a a Ilorin.
Rundunar ‘yan sandan jihar Edo ta cafke wani dan sanda mai suna Victor Osabuohign aka dauka a wani faifan bidiyo da aka yana ciniki da wani maia bin hawa...
Labarai
Samu kari