Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wata budurwa ta hargitsa wurin jana'iza bayan ta bayyana kalaman karshe na mamacin wanda tace da kanshi ya bayyana mata na cewa matarsa ta halaka shi lahira.
Busari Aderonke Abeke, mata mai shekaru 30 a duniya wacce ta kammala digirin daga jami'ar fasaha ta Ladoke Akintola ta bayyana sirrin tsawon ransu da aka gani.
Jihar Legas - Wasu fusatattun sojoji sun lakada wa wani dan sanda duka inda suka kashe har lahira a wani hari da suka kai kan babbar hanyar Mile 2-Badagry a ji.
An kashe wasu ‘yan bindiga biyu a ranar Alhamis lokacin da suka kai hari a gidan wani sufeton ‘yan sanda a garin Orogwe garin da ke a karamar hukumar Owerri.
Abuja - Hukumar Rundunar tsaro ta Jan Kwala NSCDC ta yiwa iyalan jami’anta da aka kashe a lokacin da yan bindga suka kai hari gidan yarin kuje kyautar makudan.
Yan bindiga sun sace mutane hudu ciki har da basarake na Iku Quaters, Oniku na IKu, a Ikare Akoko ta Jihar Ondo, Cif Mukaila Bello, Leadership ta rahoto. Tare d
Halin da Najeriya ta ke ciki a yau, ya fi muni a kan lokacin Jonathan a cewar Muhammadu Sanusi II, yace Kasar nan na cikin ha’ula’i, lamarin ya jagwalgwale.
Surayya Sule Lamido, diyar tsohon gwamnan jihar Katsina, Sule Lamido, zata amarce da rabin ranta, Yazid Shehu Fulani. Yazid Shehu Fulani shi ne Turakin Zamfara.
Labarai
Samu kari