'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Tun bayan mutuwar mijinta a shekarar 1991, sai Misis Onokpite Agbaduta ta zabi sana'ar tuka motar haya domin kula da yaranta, kuma ta dauki nauyin karatunsu.
A cikin wani bidiyo da ya yadu a shafukan soshiyal midiya, an gano zukekiyar amaryar cikin wata hadaddiyar doguwar riga irin na amaren zamani, kanta lullube.
Kyakkyawar budurwa mai suna Fartun wako ta lashe gasar karatun Al-Qur’ani na Imam Shatibi inda ta zo ta daya a yankin arewacin Amurka. Ta samu kyaututtuka.
A cewar wani rahoton Business Insider, akwai kasashe matsakata karfi 34 a Afirka da ke da dimbin basussuka akansu daga jerin Bankin Duniya da kuma asusun IMF.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bukaci yara da ke makarantar marayu a Maiduguri, Jihar Borno, su mayar da hankali kan karatunsu yana mai cewa shine ab
A ranar Juma’a, 5 ga watan Agusta ne aka daura auren Muhammad Bello, 'dan Sanata Ahmad Sani Yarima da amaryarsa Fatima Ali a babban masallacin kasar Landan.
Buhari ya yi wannan kiran ne a ranar Juma’a a Maiduguri, a wajen bikin yaye dalibai na musamman da babbar jami’ar Maiduguri tare da ba Alhaji Muhammadu Indimi
Kungiyar CAN ta bukaci a fara tattaro sunayen da ake cin zarafin Kiristoci. CAN tana zargin har yanzu akwai makarantun da kiristoci ba su samun 'yancin ibada.
Wani mutumi ya kaiwa Shahararren marubucin nan wanda ya jima yana fuskantar barazanar kisa, Salman Rushdie, hari yayin da yake kan dandami zai yi lakca a Amurka
Labarai
Samu kari