'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Yan ta'adda sun kashe wasu yan banga guda biyu yayin da suka jikkata guda hudu bayan sunyi musayar wuta da junan su a Abuja. Rahoton jaridar gidan aman Aminiya.
Abuja - Babban Lauyan Gwamantin Najeriya da Minsitan Sharia Abubakar Malami yayi bayyani Akan Hukunta wadanda aka Kama da Zargin tallafawa kungiyar Boko Haram.
BudgIT ta bayyana rashin amincewarta bayan binciken da tayi a jihohi 36 na kasar nan ya bayyana cewa jihohi 12 ne rike da albashin a kalla wata 1 na ma'aikata.
Yanzu haka dai wasu jami’ai a ofishin gwamnan jihar Katsina na hannun ‘yan sanda bisa zargin satar wasu makudan kudade da ba a bayyana adadinsu ba a ofishin.
Wani akwatin kaya mai ban al'ajabi ya bayyana a shafukan soshiyal midiya. An gano akwatin mallakin wani bature yana biye da shi a baya yayin da yake tafiya.
Wasu mambobin kungiyar bijilante biyu sun mutu sakamakon gumurzu da suka yi da yan bindiga a garin Gasakpa a gundumar Gawu, karamar hukumar Abaji, Abuja. Wani m
Gwamna Mai Mala Buni na Yobe a ranar Juma’a ya ce gwamnatinsa na kokari wajen biyan albashin ma’aikata duk da karancin kudi da jihar ke da shi, Guardian...
Allah ya yiwa Hajiya Mowa Sufi Yakasai, kakar dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf, rasuwa. Za a yi jana'izarta a fadar mai martaba sarki.
Rahotanni sun bayyana cewa, an kama shi a ranar 10 ga watan Augusta kan wani tsokaci da yayi a soshiyal midiya da ake gani tamkar cin mutuncin ministan arewaci.
Labarai
Samu kari