Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Babban mai magana da yawun babban bankin Najeriya CBN ya yi fashin baki game da maganar haramtawa bankunan Najeriya baiwa mutane tsabar sabbin kudi a kanta.
Mayakan ta’addanci na Boko Haram sun kai wa mayakan ta’addanci na ISWAP farmaki inda suka halaka har 35 daga ciki a yankunan tafkin Chadi da dajin Sambisa.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, zai kai ziyara jihar Yobe gobe Litinin 9 ga watan Janairu, an ce jami'an tsaro sun yi wa birnin tsinke don ba da tsaro.
An sace fasinjojin jirgin kasa a Nigeria a jihar Edo shekara Guda Bayan Sace fasinjojin jirgin kasan Abuja Zuwa Kaduna a Nigerian. Wannan matsalar ta fara girma
Alkawarin masoya ya cika. Ranar da ake a dade ana jira Allahnya kawo ta. An Daura auren Mai Martaba Alhaji Aminu Bayero da masoyiyarsa Hauwa Adamu Abdullahi.
Hukumar kula da zirga-zirgan jiragen kasa ta Najeriya NRC ta sanar da daukar matakin rufe tashar jirgi ta jihar Edo bayan harin da yan bindiga suka kai jiya.
Ndubisi Uwadiegwu, wani magidanci dan asalin Jihar Enugu ya halaka matsarsa Ogochukwu Enene da duka saboda biredi a Legas. Ta ce ya siya musu biredi ya ki siya.
Wata matashiyar sojar Amurka ta bayyana yawan kudaden shiga da ta samu a shekarar 2022. Mutane sun cika da mamaki da tambayoyi bayan sun ga makudan kudaden.
A yammacin ranar Asabar ne ‘Yan bindiga su ka je tashar jirgin kasa da ke karamar hukumar Igueben a jihar Edo, suka dauke fasinjoji da yawa da za su je Warri.
Labarai
Samu kari