Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Wani mawaki dan Najeriya ya shiga jimami yayin da ya bayyana yadda aka watsa masa kudaden bogi bayan da ya watsa na gaske. An ga yana yayyaga kudaden nasa..
Saura mako daya a fara gasar kwallon duniya a kasar Qatar, kasashen 32 da zasu hallara sun fitar da sunayen yan kwallon da zasu wakilcesu a gasar kwallonn.
Primate Ayodele, jagoran cocin INRI Evangelical Spiritua, ya shawarci shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari da yayi kokari ya sasanta da yan awaren kasar.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan farmaki da ‘yan bindiga suka mai musu inda suka halaka wasu 2. Sun tarwatsa sansanoninsu a Kaduna.
Bayanai sun nuna cewa wani almajiri ɗan kimanin shekara Bakwai ya jikkata sakamakon tashin wani abun fashewa da ake zaton Bam ne a yankin Damaturu, jihar Yobe.
Aji Bukar Haziki matashi Ne mai Shekaru 15 a duniya ‘dan asalin jihar Borno wanda ya kera karamin Masallacin Ka’aba. Yaron mazaunin garin Maiduguri ne a Borno.
Bidiyon yadda manajan otal ya gaggauta hana saurayi shan lemonsa ya janyo cecekuce. Manajan Otal din ya ga budurwar ta CCTV tana yin barbade a lemon saurayin.
Gwamna Umara Babagana Zulum na jihar Borno, ya sake bude shahararriyar kasuwar Gamboru dake karamar hukumar Ngala ta jihar Borno bayan garkameta da aka yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta saki kudi naira miliyan 50 domin inganta ayyukan hukumar tsaro ta Hisbah a fadin jihar. Gwamna Atiku Bagudu ne yayi izinin sakin kudin.
Labarai
Samu kari