A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Yan ta'addan ISWAP sun sanar da daina karbar kudin harajin da suka kakabawa manoma da masuntan dake tafkin Chadi da takardun kudin Najeriya 'Naira' daga yanzu.
Wani matashin yaro dake talla a titi ya ba jama’a Mamaki yayin da yake amsa tambayoyin lissafi tamkar na’ura mai kwakwalwa. Babu tabbacin yana zuwa makaranta.
Hukumar zabe wato INEC, ta umurci al'umma su yi watsi da wani rahoto da ake ikirarin ta fitar na cewa tana binciken Bola Tinubu kan zargin safarar muggan kwaya.
Likitoci a kasar Rasha sun gudanar da wani aikin Tiyata mai hadarin gaske na kokarin cire bam da ya makale a kirjin wani Sojan kasar dake yaki a a kasar Ukraine
Ƴan Nigeria nada basira sosai musamman ma in suka samu dama da abubuwan kirkira suna iya kirkira ko sakewa abubuwa da dama fasali daga adalin su ko kuma canjasu
Gobara tayi barna a sashin jami'ar karatu daga gida na Nigeria, NOUN, a jami'ar tarayya, Dutse, jihar Jigawa. Abin ya faru ne a ranar Asabar 12 ga watan Nuwamba
Mohammed Abdulkadir Isa, mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai ga shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya riga mutu. Ya rasu ranar Juma'a a asibiti
ya bayyanawa manema labarai kan yadda zuciyar sa ta baci da jin alabarin abinda ya bawa yayansa wanda zai aure a matsayin kudin gudunmawarsa a hidima ko bikin
David Mark, tsohon shugaban majalisar dattawar Najeriya ya birne dansa Tunde Mark wanda ya rasu yana da shekaru 51. Manyan yan siyasa sun halarci jana'izar.
Labarai
Samu kari