Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Majalisar wakilai tace a soke wasu ma’aikatu a kasar nan, kuma ana zargin wasu ma’aikatun tarayya sun batar da N2tr ba tare da ‘yan majalisa sun samu labari ba.
Yayin da ake ta kai ruwa rana kan yadda za a gano maboyar 'yan ta'adda, mazauna Zamfara sun bayyana cewa, dama an san inda yan ta'addan suke, kuma za a kama su.
A ranar Asabar da ta gabata ne aka yi jana’izar mahaifiyar Gwamna Rotimi Akeredolu, a nan aka ji Yemi Osinbajo ya na ba ‘Dan takaran APC, BolaTinubu hakuri.
Wani gaye ‘dan kwalisa ya birge ya zuba riga kimono da wandonta na atamfa. Ya riko jaka ta launin atamfar tare da agogo iri daya. Motarsa an fente ta da launin.
Za a fahimci cewa Gwamna Nasir El-Rufai da wasu Gwamnoni a Najeriya sun yi kira ga gwamnati tayi watsi da tsarin tallafin man fetur a wajen taron NESG a Abuja.
Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya fada wa abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP cewa ya tare a Abuja.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan China mazauna Najeriya sun tafka asara yayin da gobara ta kama kamfaninsu da ke jihar Ogun. An ce ya zuwa yanzu ana.
A wani sakon murya da ake yaɗawa, wani kwamandan mayakan ESN a yankin kudu maso gabashin Najeriya ya yi wa gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, barazana.
Rahotanni daga jihar Imo, kudu maso gabashin Najeriya sun ce yan bindiga sun shiga har fada sun buɗe wa Basarake wuta yayin da suka taro kan yankin yau Litinin.
Labarai
Samu kari