Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Wata mata ta bayyana yadda ta haifi ‘ya’ya da yawa duk da kananan shekaru da take dashi. Ta ce ta haifi yara 9 a cikin shekaru kadan, ta bayyana hotunansu.
Matar daraktan hukumar DSS, Aisha Bichi, ta hana Abba Yusuf, 'dan takarar gwamnan jihar Kano, hawa jirgi daya da itaa. Ta saka an lakada wa hadiminsa duka.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce akwai barazanar soke zaben 2023 da ke tafe nan da wata daya matukar abubuwa basua daidaita ba na tsaro adda ake so sosai.
Miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan shugaban alkalan kotun gargajiya ta yankin Igueben da ke jihar Edo, Precious,inda suka yi garkuwa da ita ranar Litinin.
Gwamnatin jihar Edo ta tabbatar da ceto wasu mutum shida daga cikin wadanda 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a farmakin filin jirgin kasa da suka kai jihar.
Imam Al-Barnawi da wasu manyan kwamandojin kungiyar ta'addanci na ISWAP sun yi gudun ceton rai bayan takwarorinsu na kungiyar Boko Haram sun farwa sansanoninsu.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Adamawa don yakin neman zabe.
An shiga halin fargaba a Jihar Edo a safiyar ranar Litinin bayan wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wani tsohon dan majalisar jihar.
Wani ma'aboci amfani da Twitter ya koka kan yadda 'yan sandan jihar Anambra suka damke wani yaro mai suna Uchenna kan fada. Sai dai ya mutu yana caji ofis.
Labarai
Samu kari