Gwamnati jihar Yobe ta tara malamai 800 daga sassa daban-daban domin yi wa shugabanni addu'a. Malaman za su yi wa shugaba Bola Tinubu addu'ar nasara.
Gwamnati jihar Yobe ta tara malamai 800 daga sassa daban-daban domin yi wa shugabanni addu'a. Malaman za su yi wa shugaba Bola Tinubu addu'ar nasara.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi sintiri ta jiragen yaki inda suka halaka wasu ‘yan bindiga a jihar Kaduna tare da ceto wasu da aka yi garkuwa dasu a jihar.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe matar wani shugaban ƙaramar hukuma, Success, a jihar Nasarawa a ranar Litinin yayin da take kan hanyar zuwa kaauwar Assakio
Matukin jirgin saman farko a Najeriya mai suna Hayes Bob ya bayyana takaicinsa kan yadda kamfanin jiragen sama na Nigeria Airways ya tarwatse tare da lalacewa.
A karshen makon nan muka samu rahoto Hukumar NRC mai kula da harkokin jirgin kasa a Najeriya yace babu maganar dawowa aiki a ranar 24 ga watan Nuwamba 2022.
Kotu ta yanke sabon hukunci kan zaben fidda gwanin dan takaran gwamnan jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom bayan watanni ana fafatawa tsakanin 'yayan jam'iyyar.
Wani bidiyo ya nuna yadda aka bankado wasu kudade da aka boye a cikin akwati a kasar Burtaniya. Ana kyautata zaton kudi ne na haram, ana ci gaba da bincike.
'Yan ASUU za su ki koyar da dalibai karatu a duka jami’o’in gwamnati. Malaman Jami’a sun tsaida matakan da za a dauka bayan biyansu rabin albashi a watan Oktoba
Majiya ta tabbatar da cewa daya daga cikin daliban kwalejin tarayya ta Yauri da aka yi garkuwa dasu ta haifa namiji a sansanin ‘yan ta’addan da suka sace su.
‘Yan bindiga sun sace Obadiah Ibrahim a Oktoba kuma sun tatsi kudin fansa N3 miliya da babur daga ‘yan uwansa, sai suka halaka shi. Yanzu N10m suke so ta gawa.
Labarai
Samu kari